Top Banner
ر ك الذ ي ف ة ن س ل وا اب ت ك ل وء ا ضZIKIRIN ALLAH DAGA HASKEN ALQUR’ANI DA SUNNAH 1
185

Littafin Zikri

Jun 20, 2015

Download

Documents

ummakazaure353
Welcome message from author
This document is posted to help you gain knowledge. Please leave a comment to let me know what you think about it! Share it to your friends and learn new things together.
Transcript
Page 1: Littafin Zikri

الذكـــرفي

والسنة الكتاب ضوء

ZIKIRIN ALLAH DAGAHASKEN ALQUR’ANI

DA SUNNAH

NA

Aisha Mukhtar [email protected]

1

Page 2: Littafin Zikri

Haqqin Mallaka (Copyright)© Aisha Mukhtar Najib

An fara Wallafawa da Bugawa a Shekarar 1429 Hijira (2008)

An sake Bugawa a Shekarar 1430 Hijira (2009)

An Buga a Kamfanin X ab’i na Lugga Press,

Lugga Complex, Kofar Marusa Road,P.M.B. 2070, Katsina,

Katsina State of Nigeria.

Telephones:- 08037221693 and 08050843822

E-mail:- [email protected]

ISBN …………………………

ر�اذ�ك ب!ك� و� ك� ف%ى ر� س% �ع)ا ن�ف ر* ة) ت�ض� يف� د�ون� و�خ% ر% و� �ه ال�ج�و�ل% م%ن� ال% ب%ال�غ�د�و7 ال�ق� ا�آلص� � و� ال ل%ين� م%ن� ت�ك�ن� و� ال�غ�اف%

2

Page 3: Littafin Zikri

األعراف( )٢٠٥سورة

Ma’ana:"Kuma ka ambaci Ubangijinka, a cikin ranka da qan-

qan da kai, da tsoro, kuma koma bayan bayyanawa na magana, da safe da marece, kuma kada ka kasance daga gafalallu."

3

Page 4: Littafin Zikri

ALHADITH:�ي� ع�ب!اسE اب�ن% و�ع�ن ض% ه�، الله� ر� �ــ ل!ى الن!ب%ي� أ�ن! ع�ن صــ�ل!م� �ع�ل�ي�ه% الله : "م�ن� و�س� ال� ار� ل�ز%م� ق� ت%غ�ف� �ل� اإلســ عــ� ج��ا، ه�مU ك�ل7 م%ن� ل�ه� الله ج) �ر ي�قE ك�ل7 و�م%ن� ف� ا، ض� جــ) ر� � م�خ

ق� ز� ر� ي�ث� م%ن� ه�و� ". ح� �ب ت�س% �ال��ي�حج�ه� �خر� �ود�او�ود )أ �ب �ي� أ ائ �س� ن� والن م�اج�ه( و�اب

Ma’ana:Daga Xan Abbas (R.A.) ce wa: Annabi (S.A.W.) ya ce: duk wanda ya lazimci isttigfari, Allah zai sa masa yayewa daga kowane baqin ciki, da kuma mafita daga kowane qunci, sannan zai arzuta shi ta inda bai zata ba. Abu Dauda, Nisa’i da Ibn Majah suka fitar da shi.

4

Page 5: Littafin Zikri

Daga Manya Manazarta Managarta:

Abdullahi ibn Abdul-Malik ibn Marwan yace: mun kasance idan muka fita hawa da mahaifina (wato Abdul-malik ibn Marwan daya daga cikin Halifofin musulinci) sai ya ce,:ku yi ta yin tasbihi (ku yi ta cewa SUBHANALLAHI) har mu je inda waccan bishiyar take, haka za mu yi ta tasbihi har mu riske ta, idan muka kuma hango wata bishiyar sai ya ce mana ku yi ta kabbara (ku yi ta cewa ALLAHU AKBAR) har mu je inda waccan bishiyar take, haka za mu yi ta kabbara har sai mun isa inda take. Sau tari in mun fita haka yake mana.Shin muna yin haka yanzu?

5

Page 6: Littafin Zikri

ABUBUWAN DA KE CIKI SHAFI

TA’ALIQI …. …. …. …. …. … 8GABATARWA …. …. …. …. … 9

BABI NA FARKOMa’anar Zikiri …. …. …. …. …. 12Rabe-Raben Zikiri …. …. …. …. ….

12Ma’anar Addu’a a shar’ance …. …. ….

12Dalilan Yin Zikiri Ga Bawa .... .... ....

13Falalar Zikiri .... .... .... .... .... 20Fadhluz Zikri, Alqur’an .... .... .... ....

21Falalar Alqur’ani Mai Girma a Hadisi .... ....

21Zikiri a Aikace, Sallah .... .... .... ....

24Falalar Istigfar .... .... .... .... .... 26Nau’o’in Istigfari .... .... .... .... ....

34Fa’idojin Zikiri .... .... .... .... .... 35

BABI NA BIYUFifikon Masu Zikiri Daga Alqur’ani Mai girmada Hadisai .... .... .... .... .... ....

43

6

Page 7: Littafin Zikri

Lokutan da Suka fi Dacewa da Ambaton Allah )SWT( …. …. …. …. …. 54

BABI NA UKUZikiri da Sunayen Allah Kyawawa …. ….

58Sunayen Allah )S.W.T.( …. …. …. ….

63Ma’anar Al-Akram …. …. …. …. 65Ma’anar Al-Auwalu Wal-Akhiru …. …. 67Ma’anar Al-Bari’u …. …. …. …. ….

68

BABI NA HUXUAddu’a …. …. …. …. …. …. 75Addu’a’u Ibadah da Addu’a’u Mas’ala ….

75Addu’a’ul Mas’ala …. …. …. …. ….

77Kaxan Daga Cikin Addu’o’i Daga Cikin Alqur’ani Mai girma …. …. …. …. 79Addu’ar Annabi Adamu )A.S.( .... .... ....

79Addu’ar Annabi Ibrahim )A.S.( …. …. …

80Addu’ar Annabi Ludu )A.S.( …. …. ….

83Addu’ar Annabi Ayyuba )A.S.( …. …. ….

84

7

Page 8: Littafin Zikri

Addu’ar Annabi Yusuf )A.S.( …. …. ….84

Addu’ar Annabi Shu’aibu )A.S.(… …. ….85

Addu’ar Annabi Musa )A.S.( …. …. ….86

Addu’ar Mutanen Annabi Musa )A.S.( … ….88

Addu’ar Asiya Matar Fir’auna …. …. ….89

Addu’ar Annabi Sulaiman )A.S.(… …. ….90

Addu’ar Bilkisu Sarauniyar Sheba .. …. ….92

Addu’ar Annabi Yunus )A.S.( …. …. ….92

Addu’ar Hannatu Mahaifiyar Maryam ….…. 93

Addu’ar Annabi Zakariyya )A.S.( …. ….94

Addu’ar Annabi Isa xan Maryama )A.S.( ….95

Addu’ar Mutanen Kogo …. …. …. ….96

Addu’ar Mata da Miji )Kafin Haihuwar ‘Ya’ya(97

Addu’ar Mala’iku …. …. …. …. ….98

8

Page 9: Littafin Zikri

Addu’ar Annabi Muhammad )S.A.W.(…. ….99

Kaxan Daga Cikin Ayoyin Sifatul LahilUlya da ake addu’a da su …. …. ….

108Rufewa …. …. …. …. …. …. 113Littattafan da aka duba …. …. …. ….

121TA’ALIQI

الرحيم الرحمن الله بسمالمرسلين أشرف على والسالم والصالة

Dukkan yabo da godiya su tabbata ga Allah Maxaukakin Sarki, tsira da amincin Allah su tabbata ga fiyayyen halitta, Manzon Allah sallallahu alaihi wasallama.

Na karanta littafi wanda yake qunshe da falalar zikiri, da kuma sakamakon mai zikiri, da wanda ba ya zikiri, wanda Aisha Mukhtar Najib ta rubuta mai suna ZIKIRIN ALLAH DAGA HASKEN ALQUR’ANI DA SUNNAH, na ga cewar littafi ne mai ma’ana wanda ya zo a lokacin da rigingimu da hayaniya da ruxu ya yi yawa a cikin wannan al’umma, babu abin da zai fitar da al’umma idan ba ambaton Allah ba, da kuma komawa a gare Shi, a saboda haka ina yin kira da kuma nasiha ga Musulmi da su karvi wannan littafi mai albarka hannu biyu, kuma su karanta shi, su yi aiki da abin da ke cikinsa.

9

Page 10: Littafin Zikri

Allah ya sa wannan littafi ya zama karvavve a cikin al’umma, ya kuma sa albarka da qarfin gwuiwa ga marubuciyar ya saka da alkhairi ga duk wanda ya karanta shi kuma ya yi aiki da abin da ke cikinsa.Naku a Musulunci,Abu Abdullahi AbdulQadir Saleh KazaureIslamic Education Bureau, DutseJigawa State.13/2/1429H = 20/2/2008.

10

Page 11: Littafin Zikri

GABATARWAR MAWALLAFIYADa sunan Allah mai rahama mai jinqai

Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu, mai rahama mai jinqai, mai nuna mulki ranar sakamako, Kai muke bautawa kuma gare Ka muke neman taimako, Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya, hanyar waxanda ka yi wa ni’ima ba hanyar waxanda ka yi fushi da su ba, ba kuma ta vatattu ba.

Haqiqa duk wanda Allah ya shiryar babu mai vatar da shi, kuma duk wanda Allah ya vatar, babu mai shiryar da shi. Ina shaidawa babu abin bautawa sai Allah Shi kaxai yake ba shi da abokin tarayya, kuma Annabi Muhammadu )S.A.W.( bawanSa ne kuma ManzonSa ne, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi da alayensa da sahabbansa baki xaya.

An wallafa wannan littafi ne domin kwaxaitar da mutane su qara himma a kan zikirin Allah )SWT(. Saboda lura da ayoyi masu yawa a cikin Alqur’ani mai girma, da kuma umarnin Manzo kan yin hakan, ya qara min qarfin guiwa da qara faxaxa tunani a kan wannan aiki. Allah )SWT( yana cewa a cikin Suratul Anfal:

11

Page 12: Littafin Zikri

ا م� الله ك�ان� و�م� �أ�نت� �ل%ي�ع�ذ7ب�ه م� و� ... )سورة ف%يه% (٣٣األنفال:

“Allah ba zai azabtar da su ba matuqar Manzon Allah kana cikinsu.” A nan malamai sun yi bayanin cewa, matuqar kana cikinsu a raye ko kuma bayan ka yi wafati suna yi maka salati. Kuma Allah )SWT( ya ce:

ا م� الله ك�ان� و�م� �ع�ذ7ب�ه ��م �م �ون� و�ه �ر ت�غ�ف% �)سورة ي�س (٣٣األنفال:

“Allah ba zai azabtar da su ba alhalin suna istigfari.”

Salatin Annabi da istigfari nau’o’i ne daga nau’o’in zikiri, idan muka riqe su yadda ya kamata duk irin wannan musifu da muke fama da su da bala’ai nau’i nau’i mun rabu da su. Don haka, ’yan’uwa Musulmi, wannan shi ne dalilin tunatar da ku cikin wannan littafi na yin zikiri.

Na sa wa wannan littafi suna: ZIKIRIN ALLAH DAGA HASKEN ALQUR’ANI DA SUNNAH )Hadisan Manzo )S.A.W.((.

Manzon Allah )S.A.W.( yana zikiri )addu’a(, ko mudubi zai duba sai ya yi zikiri, idan zai sa kaya zai yi zikiri, da dukkan sauran al’amuran yau da kullum.

Haka ma Alqur’ani mai girma yana nuna mana zikirin Annabawa tun daga Adam )A.S.( da kuma zikirin mala’iku da sauransu. Me zai

12

Page 13: Littafin Zikri

hana mu ma rayuwarmu baki daya ta zama zikiri a qarqashin koyarwar Alqur’ani da Sunna. Abin da nake son in nuna wa mutane a nan shi ne, wannan littafin ya qunshi ma’anar zikiri, rabe-raben zikiri, fa’idar zikiri, falalar zikiri, fifikon masu zikiri daga Alqur’ani da Sunna, da kuma yin zikiri da sunayen Allah )SWT( kyawawa.Daga hujjojin da muka gani a cikin Alqur’ani mai girma zamu ga cewa addu’a tana daga nau’o’i na zikiri. Ya kai mai karatu, ina roqon duk abin da ka dauka daga cikin waxannan manufofin nawa ina son ka karanta zuwa qarshe.

Daga qarshe, ina roqon Allah )SWT( ya sa wannan littafi ya zama mai amfani a gare mu baki xaya. Allah ya yafe mana dukkan kurakuren mu. Da fatan za a sanar da ni da zarar an ga wani kuskure.

13

Page 14: Littafin Zikri

BABI NA FARKOMA’ANAR ZIKIRI

Ma’anar zikiri a wajen Larabawa shi ne:ال�ة . و�-الصــ! ي�ت% : الصــ! �الــد*ع�اء� للــه% الــذ7ك�ر ه%. و�- و� �%ل�يــ إ

. و�-ذ%ك�ر �آن �ر �ك*ه. ال�ق . ص� الد!ي�ن%Ana faxar zikiri da ma’ana kyakkyawan ambato, ko Sallah ga Allah da kuma roqonsa, ko Alqur’ani, ko biyan bashi.Ma’anar zikiri a Shari’a shi ne:

و� �: هــ �ا الذ7ك�ر ر%ى مــ� �ان% ع�ل�ى ي�جــ ، الل7ســ� ل�ب% ال�ق� م%ن� و�

ب%يح% �ت�بريهه الله ت�س الث!ن�اء ت�ع�ال�ى. و� ه% ع�ل�ي�ه% و� ف% � و�و�صــات% ف� ال% ب%ص% ن�عوت% ال�ك�م� ال�ل% و� . ال�ج� ال% م� ال�ج� و�

“Zikiri” shi ne abin da ya gudana a kan harshe da zuciya na tasbihi (tsarkake Allah Maxaukakin Sarki), da kuma kadaita Shi da gode masa da yaba masa, da kuma siffanta Shi da siffofinSa kammalallu, da siffofi waxanda ke tattare da xaukaka da kyau.1

RABE-RABEN ZIKIRIZikirin Allah Ta’ala ya kasu gida uku:

)1( Zikirin zuciya. )2( Zikirin harshe. )3( Zikirin sauran gabbai )a aikace(, da girmama Allah da tsarkake Shi.Ma’anar Addu’a a shari’ance:Ma’anar Addu’a a fuskar shari’a shi ne:

1 Minhajul Muslim.

14

Page 15: Littafin Zikri

�و� الله% إ%لى� د�ع�اء �ل�ة% و�ه د% ب�ي�ن� الص7 �ب�ي�ن% ال�ع�بــ القــه و� خ��%ن!ه ل! ع�ز! الله عبادة إ ال�ة و�ج� ي�ام ك�الصــ! و�ل% و�الصــ7 ل%قــ�

ول �ســ ل!ى الر! ه% اللــه� صــ� �: "الــد*ع�اء� ع�ل�يــ ل!م� و� و�ســ� � هــال�ع�ب�اد�ة."

Addu’a ita ce tsani tsakanin bawa da MahaliccinSa, lallai ita addu’a ibada ce ga Allah Madaukakin Sarki kamar yadda Sallah da Azumi suke ibadu wajen Allah Ta’ala. Saboda faxar Manzon Allah (S.A.W.): “Addu’a ita ce ibada.”2

DALILAN ZIKIRI GA BAWAA cikin ayoyi masu yawa Allah ya nuna

xaukakar da ya yi wa mutum kan sauran halittu, bayan ya halicce shi daga ruwa mai rauni.

ــ�ل ــ�ق�ل�خ �د�ق ــ�ت %ن�ســ�ح�أ ي%ف �ان�نســ%إل�ا ا�ن !م� ث(٤)يم%و�قوا�نـــ�ام�ء �ين%ذ!الــ !ال% إ(٥�)ين%ل%اف�ســ �ل�ف�ســ�أ �اه�نــ�د�د�رــ%م�ع�و ــ�أ �م�ه�ل�ف %ات�ح%ال!الصــ وا�ل ــ�غ ر�ج ــ�م�م �ر�ي (٦)ون�ن

(٦–٤ التين: )سورةMa’ana: “Lallai ne mun halicci mutum a cikin mafi kyawon dirin (halitta). Sannan kuma muka mayar da shi mafi qasqantar masu rauni. Face waxanda suka yi imani kuma suka aikata ayyukan qwarai saboda haka suna da sakamako wanda ba ya yankewa.”

2 Let Us Remember Allah & Praise Him.

15

Page 16: Littafin Zikri

Sannan a cikin Suratul Isra’i aya ta 70. Allah )SWT( ya ce:

ر�حــ�ب�ال�و 7ر�ب�ال ي%ف �م�ه�ان�ل�م�ح�و �م�اد�ء ي%ن�ب ا�ن�م!ر�ك �د�ق�ل�وــ�ق�ز�ر�و ــ7ي!الط �ن%م �م�اه�ن ــ�ك ى�ل�ع �م�اه�ن�ل!ضــ�ف�و %ات�ب ير%ث(۷• :اإلسراء سورة) )يال%ض�ف�ت ا�ن�ق�ل�خ �ن!م%م

Ma’ana:“Kuma lallai ne Mun girmama ’yan’adam, kuma muka xauke su (a kan ababan hawa) na sarari da na ruwa, kuma muka azurta su daga abubuwa masu daxi, kuma muka fifita su a kan da yawa daga waxanda muka halitta, fifitawa mai yawa.” Allah )SWT( ya ce:

ي�ت�ه� ا�ذ%إ�فــ و! �ه�لــ �وا�عــ�ق�ف ي%وح*ر ن%م %يــه%ف �ت�خ�ف�ن�و ســ� (۷۲ :ص سورة) �ين%د%ج�س

Ma’ana:“To idan na daidaita shi kuma na hura ruhi a cikinsa to ku faxi a gare shi kuna masu yi masa sujjada.”

(۷۳ :ص سورة) �ون�ع�م�ج�أ �م�ه*ل�ك �ة�ك%ئ�ال�م�ال �د�ج�س�فMa’ana:“Sai mala’iku suka yi sujjada gaba xayansu.”

ت�ك�ب�ر� ي%س�ل�ب%إ !ال%إ �ان� اســ ــ� اف%ر%ين� م%ن� و�ك ــ� )ســورة ال�ك(۷٤ص:

Ma’ana: “Face Iblis, yayi girman kai, kuma ya kasance daga kafirai”

16

Page 17: Littafin Zikri

Ka dubi irin kyakkyawar halitta da Allah ya yi wa mutum, sannan ya xaukaka shi a kan mala’iku, yasa su duka yin sujjada ga mutum wanda aka halicce shi daga busasshiyar laka. Ka duba kaga hukuncin da Allah )SWT( ya zartas a kan Iblis inda ya ce: “To ka fita daga gare ta domin lallai kai abin jifa ne kuma akwai la’ana a kanka har ya zuwa ranar sakamako.” To haqiqa wanda Allah )SWT( yayi wa kyakkyawar halitta da xaukaka ya cancanci yabo daga gare shi. Mala’iku da taurari, rana da wata, hatta kifi a cikin ruwa yana yi wa Allah )SWT( tasbihi game da gode masa, balle kai )mutum( da kake kullum cikin savon Allah ko da niyya ko a bisa kuskure.

A cikin Suratuz Zumar aya ta biyar Allah )SWT( ya ce:

ون�ح7ب�ســ�ي %ش�ر�ع�ال %ل�و�ح �ن%م %ين7افح� �ة�ك%ئ�ال�م�ال ى�ر�ت�و للــه �د�م�ح�ال �يل%ق�و 7ق�ح�ال%ب �م�ه�ن�ي�ب �ي%ض�ق�و �م%ه7ب�ر %د�م�ح%ب(۷٥الزمر: )سورة �ين%م�ال�ع�ال 7ب�ر

Ma’ana:“Kuma za ka ga mala’iku suna masu tsayawa kewaye da gefen Al’arshi suna tasbihi da gode wa Ubangijinsu kuma aka yi hukunci tsakaninsu da gaskiya, kuma ka ce: godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.”

A cikin suratu al Gafir aya ta 7, Allah )SWT( ya ce:

17

Page 18: Littafin Zikri

ل�ون� ال!ذ%ين� م% �ش� ي�ح �ل�ه� و�م�ن� ال�ع�ر �و ون� ح� �ب7ح د% ي�س� �مــ ب%ح��م ب7ه% ن�ون� ر� م% �ي�ؤ ون� ب%ه% و� �ر ت�غ�ف% �ي�س � ل%ل!ذ%ين� و� ن�وا ب!ن�ا ء�ام� ر�

ع�ت� ءE ك�ل! و�س% �ى ة) ش� م� �ح ا ر� ل�م) ر� و�ع% اغ�ف% � ل%ل!ذ%ين� ف� ت�اب�وا� وا �ات!ب�عـــ ب%يل�ك� و� م� ســ� ذ�اب� و�ق%ه% يم� عــ� ح% )ســورة ال�ج�

(۷غافر: Ma’ana: “Waxanda ke xauke da Al’arshi da waxanda ke kewaye da shi, suna tasbihi da gode wa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da Shi, kuma suna yin istigfari domin waxanda suka yi imani suna cewa, Ya Ubangiji ka yalwaci dukkan komai da rahama da ilimi, to kayi gafara ga waxanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka kiyaye su azabar wutar jahimu.”Sharhi: Mala’iku ma suna yi wa mutane masu imani addu’a, to kai me zai hana kayi tasbihi ga wanda ya sa mala’iku su yi maka addu’a?

A cikin Suratun Nur aya ta 41, Allah )SWT( ya ce:

%ات�و�م!الســـ ي%ف ن�م �ه�لـــ �ح7ب�ســـ�ي� اللـــه !ن�أ �ر�تـــ �م�ل�أــ!الط�و %ض�ر�أل�ا�و ــ �ر�ي ــ Eات!اف�ص ــ ل�ك ــ �م%ل�ع �د�ق �ه�ت�ال�ص :النـور سـورة) �ون�لـ�ع�ف�ي ا�م%ب يم%ل�ع �الله�و �ه�يح%ب�س�ت�و

٤١)Ma’ana:“Shin ba ka gani ba (cewa) lallai ne Allah, waxanda suke a cikin sammai da kassai suna yi masa tasbihi da kuma tsuntsaye suna

18

Page 19: Littafin Zikri

masu buxe fukafukansu, kowane xayansu ya san sallarsa da tasbihinsa, kuma Allah Masani ne ga abin da suke aikatawa.”

Haqiqa Ubangiji Mawadaci ne, abin godewa, ko me ka yi za ka yi ne domin kanka. Tasbihin ka da kyakkyawan aikin ka duk guzurin ka ne na lahira, domin Allah )SWT( ya ce a cikin Suratul Jasiya aya ta 15:

م�ث ا�هــ�ي�ل�ع�ف �اء�ســ�أ �ن�م�و %ه%ســ�ف�ن%ل�ف ا)ح%ال�صــ �ل%م�ع �ن�م(١٥: الجاثية سورة) �ون�ع�ج�ر�ت �م�ك7ب�ر ى�لإ%

Ma’ana:“Wanda ya aikata aikin qwarai to don kansa, kuma wanda ya munana aiki, to a kansa, sannan zuwa ga Ubangijin ku ake mayar da ku.”

A cikin Suratul Gafiri, aya ta 55 Allah )SWT( ya faxa:

ح7ب�ســ�و �ك%ب�ن�ذ%لــ �ر%ف�غ�ت�اســ�و ق�ح %الله �د�ع�و !ن%إ �ر%ب�اص�ف(٥٥غافر: )سورة %ار�ك�ب%إل�ا�و 7ي%ش�ع�ال%ب %ك7ب�ر %د�م�ح%ب

Ma’ana:“Sai ka yi haquri, haqiqa alqawarin Allah gaskiya ne kuma ka nemi gafarar zunuban ka, kuma ka yi tasbihi da godiyar Ubangijin ka rana da safe.”

A cikin suratu Gafir aya ta 14 Allah )SWT( ya ce:

�ون�ر%اف�ك�ال �ه%ر�ك �و�ل�و �ين7الد �ه�ل �ين%ص%ل�خ�م الله وا�ع�اد�ف(١٤:غافر سورة)

19

Page 20: Littafin Zikri

Ma’ana:“Ku kirayi Allah kuma kuna masu tsarkake addini a gare shi, ko da kafirai sun qi.”

Wanda Allah )SWT( ya yi wa ni’ima irin ta mutum, ya wajaba ya zama mai ambaton Allah a kowane lokaci, a cikin halin cuta dana jindaxi. Amma abin takaici mutum bai fiye ambaton Allah ba a cikin jin daxi ko nishaxi sai in cuta ta same shi, kuma yana samun waraka sai ya manta da wanda ya biya masa buqatarsa. Wannan ya tabbata a cikin faxin Allah )SWT( cewa:

ا�ذ%إ !م�ث %ه�يــ�ل%إ ا)يبــ%ن�م �ه!بــ�ر ا�ع�د ر�ض �ان�نس%إل�ا !س�م ا�ذ%إ�وــ�ق نم% %ه�ي�ل%إ وا�ع�د�ي �ان�ك ا�م �ي%س�ن �ه�ن%م )ة�م�ع%ن �ه�ل�و!خ ل�ب:الزمــر سورة) %ه%يل%ب�س �ن�ع !ل%ض�ي7ل ا)اد�ند�أ %لله% �ل�ع�ج�و۸)

Ma’ana:“Kuma idan wata cuta ta sami mutum sai ya kira Ubangijinsa yana mai mai da al’amari zuwa gare Shi, sannan idan ya ba shi wata ni’ima daga gare Shi, sai (shi mutum) ya manta da abin da ya kasance yana kira a da, kuma ya sanya wa Allah abokan tarayya domin ya vatar da su daga hanyarsa.” Sannan kuma Allah )SWT( ya ce:

ة�مــ�ع%ن �ه�انــ�ل!و�خ ا�ذ%إ !م�ث ا�ان�ع�د ر�ض �ان�نس%إل�ا !س�م ا�ذ%إ�فن%ك�ل�و ة�نــ�ت%ف �ي%ه �ل�ب Eم�ل%ع ى�ل�ع �ه�يت%وت�أ ا�م!ن%إ �ال�ق ا!ن%م(٤۹الزمر: )سورة �ون�م�ل�ع�ي �ال �م�ه�ر�ث�ك�أ

20

Page 21: Littafin Zikri

Ma’ana:“Idan wata cuta ta sami mutum sai ya kiraye Mu, sannan kuma idan muka ba shi wata ni’ima daga gare Mu, sai ya ce, an ba ni ita ne a kan wani ilimi nawa kawai. A’a, wannan jarrabawa ce kawai kuma amma mafi yawansu ba su sani ba.” )Zumar: aya ta 49(Sharhi:Lallai ne mutum ya zama savanin haka, in dai ya yi imani kuma ya yarda da ayoyin da muka kawo daga Alqur’ani mai girma a kan ambaton Allah a kowane hali.Bin umarnin Allah da Manzonsa wajibi ne.

A cikin Suratul A’araf aya ta 55:

� ة)و ا)ع*ر�ض�ت �م!ك�ب�ر وا�ع�دا يـ� �ف �ين%د�تـ�ع�م�ال *ب%ح�ي �ال �ه!نـ%إ �خ(٥٥األعراف: )سورة

Ma’ana:“Ku kirayi Ubangijinku da qanqan da kai da kuma a voye lallai ne shi ba ya son masu wuce iyaka.”

A cikin Suratu A’araf : aya ta 56:

ــ�ف�ت �ال�و ــ�ب %ض�ر�أل�ا ي%ف وا�د%س ــ%إ �د�ع ــ�اد�و ا�ه%ح�ال�ص �وه�ع ن%م يب%ر�قــــ اللــــه �ت�م�ح�ر !ن%إ ا)عــــ�م�ط�و ا)فــــ�و�خ(٥٦: األعراف )سورة �ين%ن%س�ح�م�ال

Ma’ana:“Kuma kada ku yi varna a cikin qasa bayan gyaranta, kuma ku kiraye Shi a halin tsoro da kwaxayi, lallai ne rahamar Allah

21

Page 22: Littafin Zikri

makusanciya ce ga masu kyautatawa.” )A’araf, 59(.

Sannan a cikin Suratun Nasri, aya ta 3, Allah )SWT( ya ce:

�ب7ح د% ف�س� �م ب7ك� ب%ح� ه� ر� �ر ت�غ�ف% �%ن!ه� و�اس اب)ا ك�ان� إ )سورة ت�و!(٤النصر:

Ma’ana:“To ka yi tasbihi da gode wa Ubangijinka kuma ka neme shi gafara lallai ne Shi (Ubangiji) ya kasance mai yawan karvar tuba ne.”

Allah )SWT( ya wajabta mana ambaton Sa da kuma tafakkuri a kan siffofinSa da ni’imominSa da yayi mana inda a cikin suratud Duha aya ta 11 ya ce:

(١١ :الضحى سورة) �ث7د�ح�ف %ك7ب�ر %ة�م�ع%ن%ب ا!م�أ�وMa’ana: “Amma kuma ka zantar da ni’imar Ubangijinka.”A cikin Suratul A’ala aya ta 14 – 15 Allah )SWT(ya ce:

)ى!ل�صــ�ف %ه7بــ�ر �م�اســ �ر�ك�ذ�و( ١٤)ى!ك�ز�ت �ن�م �ح�ل�ف�أ �د�ق (١٥–١٤: األعلى سورة) (١٥

Ma’ana:“Lallai ne wanda ya tsarkaka (da imani) ya samu babban rabo. Kuma ya ambaci sunan Ubagijinsa sannan ya yi sallah”

22

Page 23: Littafin Zikri

A cikin Suratul Tagabun da Suratul Juma’a da Suratus Saffi da Suratul Hashari da Suratul Hadid Allah ya yi mana kwatancan irin girmansa inda ya nuna mana cewa lallai dukkan halittu na tasbihi a gare shi, sai mutum shi kadai Allah ya ba wa damar ya yi ko ya bari.Bugu da qari, mutum ya dubi ni’imar rayuwa da Allah )SWT( yayi masa, ta chanchanci godiya da yabo madawwamiya. A cikin Suratul faxir aya ta 3, Allah )SWT( yace:

�اس ــ! االن �ي*ه� � ي�أ وا �ر �ــ ــه% ن%ع�م�ت� أذ�ك ل� ع�ل�ي�ك�م� الل ــ� م%ن� ه

Eال%ق ك�م غ�ي�ر%الله% خ� �ق �ز �آء% م7ن� ي�ر م� ض% الســ! �ره� و�األ� %لــ� ال�إ

و� �ه أ�ن!ى إ%ال! ك�ون� ف� (۳فاطر: )سورة ت�ؤ�ف�Ma’ana:Ya ku mutane! Ku tuna ni’imar Allah akanku shin akwai wani mai halitta wanin Allah da zai arzuta ku daga sama da qasa? Babu wani abun bautawa face shi, to yaya ake karkatar daku?

�د ل�ق� ا و� نــ� �م اه�م� ب�ن%ىء�اد�م� ك�ر! ل�نــ� م� ىــال�ب�ر7 و�ح� ر% ف% �ال�ب�حــ و��اه�م ــ� ن �ق ر� ات% م7ن� و� ل�ن�اه�م� الط!ي7بــ� ــ! يرE ع�ل�ى و�ف�ض ــ% ك�ث

�ن�ا م7م!ن �ل�ق يال) خ� ض% �(۷٠اإلسراء: )سورة ت�فMa’ana:“Kuma lalle ne mun girmama ‘yan’Adam, kuma muka xauke su acikin qasa da teku, kuma muka arzuta su daga abubuwa masu

23

Page 24: Littafin Zikri

daxi, kuma muka fifita su akan masu yawa daga waxanda muka halitta, fifitawa.”

Allah ya sa mu a cikin masu yi masa tasbihi, kuma ka dauki ranmu a cikinsu, amin.

FALALAR ZIKIRI

Zikiri shi ne girmama Allah da kuma tsarkake Allah Maxaukakin Sarki da kuma ambaton ni’imar da ya yi mana.3

Idan aka ce falala, ana nufin abin da za ka samu na sakamako a nan duniya da kuma lahira. Allah )SWT( a cikin Suratul Baqara yana cewa:

اذ�ك�رو�ن%ى ــ� ك�م� ف �ر �ــ �ذ�ك وا أ �ك�ر �ــ ون% و�ال� ل%ى و�اش �ر �ــ ت�ك�ف(١٥۲البقرة: )سورة

Ma’ana:“Ku tuna Ni, ni ma in tuna ku, ku gode mini kada ku butulce mini.”

ل� إ%ن! آن� الذ7ك�ر% أ�ف�ض� �ر �ال�ك�ريم� ال�قMAFI GIRMAN ZIKIRI, AL’QUR’AN

Jawabi ya tabbata daga malamai akan cewa Alqur’ani mai girma shi ne zikirin da ya fi kowane falala. Allah Maxaukakin Sarki ya

3 Let Us Remember Allah & Praise Him.

24

Page 25: Littafin Zikri

ambaci Alqur’ani cewa zikiri ne kamar yadda yazo a cikin Suratul Hijri.

ا %نـ! ن� إ �ا ن�ح ل�نــ� ا الـذ7ك�ر� ن�ز! %نـ! إ ه� و� ون� لـ� �ظــ ف% )سـورة ل�ح�(۹الحجر:

Ma’ana:“Mu ne muka saukar da Alqur’ani, kuma mu ne masu kare shi.”Allah Maxaukakin Sarki ya ce a cikin Suratul Qamar:

�د ــ� ل�ق ن�ا و� �ر ــ! ء�ان� ي�س �ر �ــ ــذ7ك�ر% ال�ق ل� ل%ل ــ� ه د!ك%ر� م%ن� ف� �ــ م(١۷القمر: )سورة

“Haqiqa mun sauqaqe Alqur’ani domin ambato da wa’azantuwa shin ko akwai mai wa’azantuwa?”

Falalar Alqur’ani Mai Girma a Hadisi:

�ي� الله% ع�ب�د% ع�ن ض% ل!ى الن!ب%ي7 ع�ن� �ع�ن�ه� الله ر� ــه ص� اللل!م� �ع�ل�ي�ه% : "م�ن و�س� ال� أ� ق� ر� ا ق� فــ) ر� اب م%ن ح� اللــه% ك%تــ��ل�ه نة� ب%%%ه% ف� ســ� ن�ة� ح� �ســ ال�ح� ر% و� ا ب%ع�شــ� ث�ال%هــ� �م

ول� ال� أ� � أ�قــف الـــم �ر ل�ك%ن� حــ� ف و� ف الــ% ر� ف و�ال�م حــ� ر� و%ميم حــ�

ف. )التاج ر� الرسول( أحاديث لألصول الجامع ح�Ma’ana:An karvo daga Abdullahi, Allah ya yarda da shi, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: “Duk wanda ya

25

Page 26: Littafin Zikri

karanta harafi guda xaya daga cikin littafin Allah yana da kyakkyawan aiki guda, kyakkyawan aiki kuma na da lada goma. Manzon Allah ya ce, ban ce alif lam mim ba harafi ne, amma dai, alif harafi ne, lamun ma harafi ne, mimun ma harafi ne.”

Lallai Alqur’ani idan aka yi la’akari da wannan hadisi shi ne mafi falalar zikiri domin babu wani aiki da za ka yi na kusantar Allah fiye da karatun Alqur’ani mai girma.4

A cikin Jami’ul Usul fi Hadisin Rasul na Sheikh Mansur Aliyu Nasif. Juzu’i na huxu shafi na bakwai an samu wasu hadisai kamar haka:

�ي� ع�ب�اسE ا%بن� ع�ن ض% ه� الله ر� ��ع�نــ ، ال� ال� قــ� � قــ�����ل �جــ ر�ول% �س ل!ى الله% ل%ر� ه% الله ص� �ل!م� �ع�ل�يــ ي� و�ســ�

ل% :"أ� �ل�ع�مــ� اب* %ل�ى أ�ح� ال� الله%؟ إ �ل�حـ� : ا ال� ال� ق� . قـ� �ل ت�حـ% �ر �ا ال�م و�مـ�

�ال ــ� �ل�ح ؟ ا �ل ــ% ت�ح �ر �ال� ال�م ــ� ذ%ي ق ــ! �ل ر%ب� ا �ــ و�ل% م%ن� ي�ض أ�

آن% �ر ��ل�ق ر%ه% إ%لى� ا ا آخ% ل� ك�ل�م� . ح� �ل ت�ح% �ارMa’ana:An karvo daga Ibn Abbas yardar Allah ta tabbata a gare shi ya ce, wani mutum ya ce da Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi. Wanne aiki ne Allah ya fi so? Ya ce duk mutumin da yake kai da komowa a cikin littafin Allah. Ya ce mene ne halin mai kai da komowa? Ya ce duk wanda

4 Jami’ul Usul.

26

Page 27: Littafin Zikri

yake karanta Alqur’ani daga farko zuwa qarshe yayin da ya kai qarshe sai ya dawo farko.”

آن% �ر �ال�ق ل� ف� ب�اد�ةE أ�ف�ض� ب� ع% ر! ا ي�ت�ق� د� ب%ه� �ــ ه% إ%لى� ال�ع�ب ــ7 ب ر�ائ%ض% ب�ع�د� ت�ع�ال�ى ر� ا ال!ت%ى ال�ف� ه� ض� ت�ر� �ع�ل�ي�ه%. ا%ف

Ma’ana:Alqur’ani shi ne mafificiyar ibadar da bawa yake kusantar Ubangijinsa da ita, bayan farillan ibadun da aka farlanta wa bawa.

ك�ى ام� ع�ن� و�ح�� م� د� اإل% م� �ي� أ�ح ض% ه� اللــه� ر� �ه� ع�نــ �نــ! ى% أأ� ر�

�ب!ه ن�ام% ف%ي ر� اتE ع�د�ة% ال�م� ال� م�ر� ق� ــه% ف� الل ه� إ%ن! و� �ــ �ي�ت أ ر�ة) ر� ى مــ� ر� ��ل�ت�ه�ل% أ�خــ أ ي� ســ�

ىءE أ� ب� شــ� ر� �د� ي�قــ �%ل�ى ال�ع�بــ إه%؟ بــ� أى� ر% ر� ه� قــ� بــ� ل� ر� �ن�ه� جــ� أ ا شــ� : يــ� ال� قــ� ب7 ف� ى� ر�

أ� بــ�Eء �ى ب� ش� �ر �د� ي�ت�ق �؟ ال�ع�بــ ك� �%ل�يــ ال� إ ة� قــ� و� م%ى ب%ت%ال� ا ك�ال� يــ�

ال� م�د. ق� �م� أ�ح ه% ع�ن�ى ف� و� الم�م� ل�م� أ� ه� �، ي�ا ي�ف ب7 ال� ر� قــ�

م� ه% ع�ن�ى ف� ل�م� ال�م� �و. أ� �م �ه �ي�ف

Ma’ana:An hakaito daga Imamu Ahmad Allah ya yarda da shi cewa ya ga Ubangijinsa a cikin barci sau da yawa sai ya ce ina rantsuwa da Allah idan na kuma ganin sa wani lokacin zan tambaye shi wace ibada ce take kusanta bawa ga Ubangijinsa? Sai ya ga Ubangijinsa mai girma. Sai ya ce: Ya Ubangijina da wane abu ne bawa yake kusantar ka (da wurwuri)? Sai ya ce: “Ta hanyar karatun zancena ya Ahmad.” Ahmad ya ce, ko yana fahimtar ma’anar ko ba ya fahimtar ma’anar Ya

27

Page 28: Littafin Zikri

Ubangijina? (Allah) ya ce: “Ko yana fahimtar ma’anar ko ba ya fahimta.”5 A cikin wani hadisin kuma:

�ي� ع�ث�م�ان ع�ن ض% ه� الله ر� �ل!ى الن!%ب%ي ع�ن% �ع�نــ اللــه صــ�ه% �ــ ل!م� �ع�ل�ي ــ� ك�م� و�س �ر �ــ ي : "خ� ال� ــ� آن� ت�ع�ل!م� م�ن� ق �ر �ــ ال�ق

ه�." )رواه البخارى( و�ع�ل!م�Ma’ana:An karvo daga Usman Allah ya yarda da shi daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: “Mafi alheri a cikinku shi ne wanda ya san Alqur’ani ya sanar da shi.”6

Wannan shi yake qara tabbatar mana cewa karatun Alqur’ani zikiri ne kuma shi ne mafi xaukakar zikiri.

FALALAR ZIKIRI A AIKACESALLAH:

Zikiri a aikace Ita ce Sallah. Ma’anar Sallah:

�الة ع)ا ل�غ�ة): الد*ع�اء� الص! �ر ي�رE. و�ش� � ب%خ��و�ال �� أ�قــ�ال عــ� �أ�ف و���ة ــ� ت�ت%ح �الت!ك�ب%ي�ر%، م�ف ــ% � ب�ة ــ� ت�ت%م �ل%ي�م% م�خ �ــ ائ%طE ب%الت!س ر� ــ� ب%ش

.��ة وص� �م�خ�صMa’anar Sallah a Larabce: Addu’a ta

alheri. A shari’ance, kuma zantuttuka ce da ayyuka wacce ake buxe ta da girmama Allah,

5 Jami’ul Usul.6 Bukhari ne ya rawaito shi.

28

Page 29: Littafin Zikri

wacce kuma ake rufe ta da sallama da kuma wasu sharuxxa waxanda suke kevantattu.

Sallah ta tattare dukkan zikirai, a cikinta akwai mafi girman zikiri shi ne karatun Alqur’ani mai girma, akwai du’a’ul mas’ala, akwai du’a’ul ibadah, akwai kuma tasbihi da takbiri, da sauransu, akwai kuma zikiri na aikace

Ibn Abi Hatim ya rubuto cewa, Abu Sa’id-il-Khudri )R.A.( ya ce, Manzon Allah )S.A.W.( ya ce:

%ذ�ا ظ "إ �ي�ق� ل� أ �أت�ه� ال!رج ر� �ل7ي�ا الل!ي�ل% م%ن� ام ك�ع�ت�ي�ن% ف�ص� ر�ا ــ� ك� ك�ت%بـ �ــ ة% ت%لـ ــ� ــذ!اك%ر%ين� م%ن� الل!ي�لـ ــه الـ ا اللـ ير) ــ% ك�ثـ

". ات% الذ!اك%ر� و�

Ma’ana:“Idan miji ya tashi matarsa da daddare suka yi Sallah raka’a biyu, za a rubuta su a cikin maza da mata masu tuna Allah da yawa.” Allah )SWT( ya ce:

الذ!اك%ر%ين� ا الله� و� ات% ك�ث%ير) الذ!اك%ر� م� الله� أ�ع�د! و� � ل�هة) ر� غ�ف% را) م� أ�ج� ا و� (۳٥األحزاب: )سورة ع�ظ%يم)

Ma’ana:“Da maza masu ambaton Allah da yawa da, mata masu ambaton Allah da yawa , Allah ya yi musu tattalin wata gafara da wani sakamako mai girma. ”

29

Page 30: Littafin Zikri

Bayan haka, ya ’yan’uwana ina qara sanar da ku cewa, Sallah zikiri ce, domin Manzon Allah sallallahu alaihi wasallama yana cewa:

%ذ�ا الة� إ ة% الصـ! ي�امـ� و�م� الق% ب� ب%ه% الع�ب�د� يـ� اس� ا ي�ح� و!ل� م���� أ

�ل ــ� د� ال�ع�م د�ت� ف�س� %ذ�ا ف��س� إ ل�ح� ال�ع�م�ل� ك�ل*ه� و� ل�ح�ت� ص� ص� .�ك�ل!�ه

Ma’ana:“Farkon abin da za a fara yi wa bawa hisabi da shi ranar qiyama, Sallah, idan ta inganta dukkan aiki ya inganta, idan ta vaci dukkan aiki ya vaci.”

To, ashe ke nan babban zikiri ita ce Sallah.7 Ya ’yan’uwa mu tsaya gyara babban zikirinmu yayin da muka gyara babban zikiri, sai qananan zikirai su gyaru, domin a cikin Sallah ne bawa ya fi qasqantar da kansa a gaban Allah domin bawa yana sa mafificiyar gavarsa )fuska( a qasa a cikin Sallah, fuska ko Manzon Allah sallallahu alaihi wasallama ya gaya mana gava ce mai muhimmanci, don haka ya hana a doke ta.

A qarshe, waxannan bayanai suna nuna mana cewa Sallah ita ce mafificiyar zikiri domin ta haxa kowane zikiri, ta qara da zikiri a aikace. In ba sallah dukkan aiki ya vaci.

FALALAR ISTIGFARI

7 Sifatus Salah.

30

Page 31: Littafin Zikri

Dukkan xan Adam yana iya aikata savo im banda Annabawa da Manzanni, )A.S.( Dukkan bawa zai iya neman gafara kai tsaye a wajen ubangijinsa, savanin wasu addinai.

Abu Huraira ya rawaito daga Manzon Allah )S.A.W.( cewa:

ة� ر� �ــ ي ر� �ب%ى ه� ه�،ع�ن� أ �ــ ى�الله ع�ن ضــ% ل!ى ر� ع�ن% الن!ب%ي7 صــ�

ة) ط%يئــ� أ� خ� طــ� �%ذ�ا أ�خ د� إ �:إ%ن! ال�ع�بــ ال� ل!م� ق� الله� ع�ل�ي�ه% و�س�ع� ز� و� نـــ� �إ%ذ�ا هـــ د�اء� فـــ� �و ة ســـ� ه% ن�ك�تـــ� ل�بـــ% ن�ك%ت�ت� ف%ى ق�ا اد� ز%يـد� ف%يهـ� إ%ن� عـ� ه�,و� ل�بـ� ل� ق� ق% �اب� سـ تـ� ر� و� و�است�غ�ف��ان� ال!ذ%ى ذ�ك�ر� الله�:"ك�ال! ب�ل و� الر! �ل�ب�ه�.و�ه ت!ى ت�ع�ل�و� ق� ح�ــامع ") ج ب�ون� ــ% ان�وا ي�ك�س ــ� ا ك ــ� م� م وب%ه% �ــ ل �ان� ع�ل�ى ق ر�

(۳۳۳٤الترمذي :Ma’ana:“Idan bawa ya aikata savo,ana xiga masa baqin xigo a zuciyarsa, idan ya tuba ya nemi gafara sai zuciyarsa ta zama tsarkakakkiya, idan ya ci gaba da savo, baqin xigon sai yai ta qaruwa har sai ya rufe zuciyarsa. Shi ne tsatsan da Allah ya ambata a cikin suratul muxaffifin aya ta 14:

“A’aha! Ba haka ba, abinda suka kasance suna aikatawa dai, ya yi tsatsa a cikin zukatansu”.

Sharhi:Ya yin da zuciya ta rufe da wannan tsatsar sai ta zama makauniya, ba ta xaukar gyara,

31

Page 32: Littafin Zikri

ba ta kuma gane gaskiya, domin babu sauran haske a cikinta. Ashe tunda xan Adam mai savo ne ko da niyya ko a bisa kuskure, to lallai ya zamanto a samu hanyar tsarkake wannan zuciyar, shi yasa Allah )SWT( cikin Rahamarsa yayi mana albishir da ni’ima da istigfar saboda alfarmar Manzon Allah )S.A.W.( a cikin duniya )koda ya yi wafati Sunnar sa na tare damu.( Acikin suratul anfal aya ta 33 Allah )SWT( ya ce:

�ان� اللــه ا كــ� مــ� م� و� �ن�ت� ف%يه% أ م� و� �ا ك�ان� الله� ل%ي�ع�ذ%ب�ه و�م�ون� �ر ت�غ�ف% �م� و�ه�م� ي�س �ع�ذµ ب�ه �(۳۳ )سورة األنفال م

Ma’ana:“Kuma Allah bai kasance yana yi musu azaba ba alhali kuma kai kana cikinsu, kuma Allah bai kasance mai yi musu azaba ba alhali suna yin istigfari.”

A Qarqashin wannan ayar Ibn kathir ya rawaito cewa: Abu Musa ya ce: Manzon Allah )S.A.W.( ya ce:

�م!ت%ى ان�ي�ن% أل% م�ل� الله� ع�ل�ي! أ� �ن�ز� ""أ

Ma’ana:“Allah (SWT) ya saukar min da aminci guda biyu ga al’ummata” Su ne: ba zai azabtar da su ba matuqar kana cikin su, da kuma, Allah ba zai azabtar da su ba matuqar suna istigfari.Sannan Annabi )S.A.W.( ya ce:

32

Page 33: Littafin Zikri

م% �ار� إل�ى ي�و ت%غ�ف� �م� اإلس ك�ت� ف%يه% ي�ت� ت�ر� %ذ�ا م�ض� إ "و�ي�ام�ة%". ال�ق%

Ma’ana:“Idan na yi wafati, zan barsu da neman tuba(istigfar) har zuwa ranar qiyama”.

Ahmad ya rawaito acikin Musnad da Alhakim acikin Mustadrak Allah yai musu rahama, cewa, Abu Sa’id ya faxa cewa Manzon Allah )S.A.W.( ya ce:

! ب7 ت%ك� ي�ا ر� ز! : و�ع% ال� ي�ط�ان� ق� ح� أ�غ�و%يال�"إ%ن! الش! �ب�ر� أال� قــ� . ف� �اد%ه%م م� ف%ي أ�ج�ســ� �ه �و�اح �ر

ا د�ام�ت� أ� ب�اد�ك� مــ� ع%ا ــ� م� م �ر� ل�ه ــ% ال� أ�غ�ف ال�ل%ي! ال� أ�ز� ت%ي و�ج� ز! ــ% : و�ع �ب ر! µــ ال

ون%ي" �ر ت�غ�ف% �اسMa’ana:“Shaixan ya ce na rantse da girmanKa ya Ubangiji! ba zan gushe ina vatar da bayinKa ba, matuqar rayukansu suna jikinsu, sai Ubangiji ya ce: na rantse da girmana da buwayata! ba zan gushe ina gafarta musu ba, matuqar suna menan gafarata”.Malam Abubakar Gumi )Rahimahullahu( ya ce:“Rayuwar Annabi a cikin mutane aminci ne daga azaba, haka kuma yin istigifari aminci ne. wanda ke son wadata da aminci daga Allah )SWT( sai ya lazimci istigfari da bin

33

Page 34: Littafin Zikri

sunnar Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi”.Allah )SWT( ya ce wa Annabi )S.A.W.( a cikin Suratul Fat’hi aya ta 2:

ي�ت%م! ر� و� ا ت�أ�خ! م� د!م� م%ن� ذ�ن�ب%ك� و� ا ت�ق� ر� ل�ك� الل!ه� م� ل%ي�غ�ف%ا يم) ت�ق% �اط)ا م�س ر� د%ي�ك� ص% �ي�ه ت�ه� ع�ل�ي�ك� و� )سورةن%ع�م�

(۲الفتح:

Ma’ana:“Domin Allah ya shafe abin da ya gabata na laifin ka,da abinda ya jinkirta, kuma ya cika ni’imarsa a kanka, kuma ya shiryar da kai ga hanya madaidaiciya.”Annabi )S.A.W.( ya kasance yana istigfari a kowace rana fiye da sau saba’in. Abu Huraira ya rawaito Hadisi daga Manzon Allah )S.A.W.( cewa:

م% �%ل�ي�ه% ف%ى ال�ي�و �ت�وب� إ أ ر� الله� و� ت�غ�ف% �الله% إ%ن7ي أل�س "و��ة)")البخاري(أ�ك�ث�ر� م%ن ب�ع%ين� م�ر! س�

Ma’ana:“Na rantse da girman Ubangiji, ina neman gafarar Ubangiji, kuma ina tuba gare shi fiye da sau saba’in a rana” )Bukhari(A cikin suratu Hud aya ta 3 Allah )SWT( yace:

ت�اع)ا ت%ع�ك�م� م� %ل�ي�ه% ي�م� ب!ك�م� ث�م! ت�وب�وا إ وا ر� �ر ت�غ�ف% �ن% اسأ� و�

Eل �ي�ؤ�ت% ك�ل! ذ%ي ف�ض م¹ى و� لE م!س� %ل�ى أ�ج� ن)ا) إ س� ح�

34

Page 35: Littafin Zikri

Eم �اف� ع�ل�ي�ك�م� ع�ذ�اب� ي�و إن7ي أ�خ� ا ف� �لµو إ%ن ت�و� ل�ه� و� � فضEبير�(۳ )سورة هود: ك

Ma’ana:“Kuma ku nemi gafara gun Ubangijin ku. Sa’an nan ku tuba zuwa gare Shi, Ya jiyar da ku daxi , jiyarwa mai kyau zuwa ga ajali ambatacce, kuma ya bai wa dukan ma’abucin girma girman sa. Amma idan kun juya, to, lallai ni, ina tsoron azabar yini mai girma akanku.”A cikin Suratun-Nasa’i aya ta 110 Allah )SWT( ya ce:

ر% الل!ه� ت�غ�ف% �ه� ث�م! ي�س س� �و� ي�ظ�ل%م� ن�فوء)ا أ� � و�م�ن� ي�ع�م�ل� س

ا يم) ح% ا ر� ور) �د% الل!ه� غ�ف (١١٠)سورة النساء: ي�ج%

Ma’ana:“kuma wanda ya aikata cuta ko kuwa ya zalunci kansa, sa’an nan kuma ya nemi Allah gafara, zai sami Allah mai gafara, mai jin qai”.A cikin suratu Tahrim aya ta 8 Allah )SWT( ya ce:

ا وح) �ة) ن�صــ بــ� �ه% ت�و %ل�ى اللــ� وا إ �� ت�وبــ وا �نــ ا ال7ذ%ين� ء�ام� ي�آي�ه��ل�ك�م د�خ% �ــ ي ي7ئ�ا%تك�م� و� ر� ع�نك�م� ســ� ب*ك�م� أ�ن يك�فــ7 ى ر� ع�ســ�

ار� ي�و�م� ا األ�ن�ه� ت%ه� �ر%ي م%ن ت�ح �ن!اتE ت�ج ــه�ال�ج� ز%ي الل � ي�خــع�ى ب�ي�ن� �ــ ه�م� ي�س �ور �ــ ه� ن ــ� ع وا� م� �ــ ن ذ%ين� ء�ام� ــ! ال الن!ب%ي! و�ا نـ� ا ن�ور� �ت�م%م� ل�نـ� � أ ب!نـا ون� ر� �ولـ �م� ي�ق ا%ن%ه% ب%أ�ي�مـ� م� و� د%يه% ��يـ أ

35

Page 36: Littafin Zikri

د%ير يءE قــ� ل7 شــ� �ك� ع�ل�ى كــ %نــ! ا إ ــ� ر� ل�ن )ســورةو�اغ�فــ%(۸التحريم:

Ma’ana:“Ya ku waxanda suka yi imani! Ku koma zuwa ga Allah komawar gaskiya. Mai yiwuwa Ubangijin ku Ya kankare muku miyagun ayyukan ku, kuma Ya shigar da ku a gidajen Aljanna, qoramu na gudana daga qarqashin su, a ranar da Allah ba Ya kunyatar da Annabi da waxanda suka yi imani tare da shi. Haskensu yana tafiya a gaba gare su da jihohin damansu, suna cewa, “Ya Ubangijin mu! Ka cika mana hasken mu kuma Ka yi mana gafara. Lallai Kai, a kan dukkan komai Mai ikon yi ne .

ة� ي�ر� ر� �ب%ي ه� ى� الله ع�ن�ه�ع�ن� أ Eض ول� ر� �س ال� ر� ال� :ق� ق�

ل!م�ى�ل�الله% ص ب�ل� أ�ن� الله �ع�ل�ي�ه% و�س� "م�ن� ت�اب� ق�ا ت�اب� الله� ع�ل�ي�ه%" ب%ه� غ�ر� م�س� م%ن� م� ت�ط�ل�ع� الش!

)البخاري(Ma’ana:Daga Abu Hurairata, Manzon Allah (S.A.W.) ya ce: “Wanda ya tuba kafin rana ta fito daga mafaxarta, Allah ya gafarta masa.” (Bukhari(

ى ب%ى م�وس�ى� الله ع�ن�ه�ع�ن� أ� Eض ى�ل� ع�ن% الن!ب%ي7 ص ر�

ل!م� ط�الله �ع�ل�ي�ه% و�س� �ل! ي�ب�ســ ز! و�جــ� :" إ%ن! الله� عــ� ال� ق�د�ه ــ� ط� ي �ي�ب�ســ ار% و� ئ� الن!هــ� وب� م�ســ% �ــ ل% ل%ي�ت �ــ د�ه� ب%ال!لي ــ� �ي

36

Page 37: Littafin Zikri

�م�س ت!ى ت�ط�ل%ع� الشــ! ىء� الل!ي�ل% ح� ار% ل%ي�ت�وب� م�س% ب%الن!ه�ا" ) رواه مسلم( ب%ه� غ�ر% م%ن� م�

Ma’ana:Daga Abu Musa, Annabi (S.A.W.) yace: “Haqiqa Allah ya na buxe hannayenSa da daddare don wanda ya yi savo da rana ya tuba, kuma yana buxe hannayenSa da rana, domin mai savo da daddare ya tuba, har sai rana ta fito daga mafaxarta” )Musilim ne ya ruwaito(.

ه�عن أبي سعيد �ى� اللـه ع�نــ Eضـ ى�ل� عن النـبي صـ ر�ل!م� ه% و�سـ� �ائ%يل�اللـه �ع�ل�يـ ر� �ان� ف%ى ب�ن%ي إ%سـ قـال:"كــ�

�أ�ل �ج� ي�ســ ر� انا) ث�م! خــ� %ن�س� ع%ين� إ �ع�ة و� ت%س �ت�ل� ت%س ل ق� �ج ر�Eة ــ� ب �ل� م%ن� ت�و ه� : هــ� ــ� ال� ل قــ� �ل�ه� ف� أ ــا) ف�ســ� ب اه% أت�ى ر� فــ�ل: ائ�ت% �جــ ه� ر� ال� لــ� ق� ، ف� �أ�ل �ع�ل� ي�س ج� ت�ل�ه� ف� ق� :ال ف� ال� ق�ا و�هــ� �د�ر%ه% ن�ح ن�اء� ب%ص� ك�ه� الم�و�ت� ف� أ�د�ر� ي�ة� ك�ذ�ا و�ك�ذ�ا ف� �ر ق�ذ�اب% ة� ال�عــ� ة% و�م�ال�ئ%كــ� مــ� ح� ة� الر! م�ت� ف%يه% م�ال�ئ%كــ� ت�ص� �اخ ف�%ل�ى و�ح�ى إ

ب%ي و� أ� ر! ــ� ذ%ه% أ�ن� ت�ق ــ� %ل�ى ه ــه� إ أو�ح�ى الل ــ� فد� و�جــ% ا ,ف� مــ� �ا ب�ي�ن�ه وا� مــ� �: ق%يس ال� ذ%ه% أ�ن� ت�ب�اع�د%ي و�ق� ه�

ر� ل�ه� )متفق عليه( غ�ف% ب�رE، ف� ب� ب%ش% ر� �ذ%ه� أق .إلى ه�Ma’ana:“Wani mutum a cikin bani isra’ila ya kasance ya kashe mutane casa’in da tara, sannan ya fita yana tambaya sai yaje wurin wani rahibi(mai yawan ibada a cikin addinin yahudu) sai ya tambaye shi sai ya ce da shi: shin a kwai tuba? ya ce: babu, sai ya kashe shi, sai ya cigaba yana mai tambaya, sai

37

Page 38: Littafin Zikri

wani mutum ya ce da shi: kaje Alqarya kaza da kaza, sai mutuwa ta riske shi, sai ya juyar da kirjinsa yana mai fuskantar (Alqaryar da ya nufa) sai mala’ikun rahama da mala’ikun azaba sukai jayayya a kansa, sai Allah ya umarci Alqaryar da ya nufa da ta kusanto, kuma ya nufi Alqaryar da ya bari da ta nisanta. Sannan Ya ce: ku qiyasta tsakanin su, sai a ka sami Alqaryar da ya nufa tafi kusa da taku xaya, sai a ka gafarta masa.” Sharhi:Imam Annawawi, ya rubuta a cikin Riyadus Salihin, cewa shi tuba wajibi ne ga dukkan zunubi. Tuba kuma ya kasu kashi biyu:

Na farko, idan laifin bai shafi hakkin wani ba, yana da mataki uku:1. Mutum ya dai na aikata savon.2. Mutum ya yi nadama akan aikata savon. 3. Mutum ya yi niyyar ba zai sake aikata savon ba.

Idan kuma savon ya shafi hakkin wasu )mutane( yana da matakai huxu; sun haxa da dukkan matakai uku da aka ambata a baya, na huxun su kuma, shi ne: ya biya hakkin wanda ya xauka, in kuma haddi ne ya bari azartar da shi, kuma yayi tuba daga abinda ya aikata.Daga qarshe, mu tuna da labaran da Allah )SWT( ya bamu a cikin Alqur’ani mai girma,

38

Page 39: Littafin Zikri

na Alqaryu daban daban da Allah )SWT( ya halakar da su saboda girman kai da qin neman gafararsa a kan munanan aiyukan da suka aikata.Ta inda zamu ga girman istigifari shine faxin Annabi )S.A.W.( yayin da musifu sukai yawa a doran kasa,mu lazimci istigfar,domim girman zunubai da yawansu shike kawo fushin Ubangiji akan alumma gaba xaya, kamar fari da zaluncin shugabanni, na daga cikin musifun da kan shafi bayin Allah gaba xaya, saboda faxin Ubangiji a cikin suratul Anfal aya ta 25:

ت�ن�ة) وا ف% �ات!ق يب�ن! ال!ذ%ين� ظ�ل�م�واال!و� ن�ك�م� خ�� ت�ص% ة)آ م% ص!اب% ) د%يد� ال�ع%ق� اع�ل�م�وا أ�ن! الل!ه� ش� سورة األنفال:و�

۲٥)Ma’ana:“Kuma ku ji tsoron fitina wadda ba ta samun waxanda suka yi zalunci daga gare ku keve, kuma ku sani lallai ne Allah mai tsananin uquba ne.”

Imam Ahmad ya ruwaito daga Ummu Salamah Allah ya yarda da ita, ta ce: Na ji Annabi )S.A.W.( ya ce:

Eاب�ذ�ب%ع �م� الله �ت%ي ع�م!ه م!�ع�اص%ي ف%ي أ ت% الم� ر� %ذ�ا ظ�ه� إ

ند%ه%" م%ن� ع%Ma’ana:

39

Page 40: Littafin Zikri

“Idan savo ya yaxu a cikin al’ummata Allah zai game su da azaba daga gare shi”.Sai nace: Ya ma’aikin Allah! Babu mutanen kirki a cikinsu? Sai ya ce: “Eh” Sai na tambaya, Me zai same su? Sai ya ce, Abin da ya sami mutane, Sa’annan su sami rahamar Ubangiji da yardarsa )ranar lahira(.

A wata riwayar, Abdullahi ibn Umar yardar Allah ta tabbata a gare su yana cewa:

ال� ــ� : ق �ول �ــ ا ي�ق ــ� م �ــه� ع�ن�ه ي� الل ــ% ض رE ر� ــ� ع�ن� اب�ن% ع�م�ل� الله %ذ�ا أ�نز� : "إ ل!م� ل�ى الله� ع�ل�ي�ه% و�س� ول� الله% ص� �س ر�م� ث�م! ب�ع%ث�وا اب� الع�ذ�اب� م�ن ك�ان� ف%يه% ص�

ومE ع�ذ�اب)ا أ� ب%ق�". )البخاري �م ال%ه% (ع�ل�ى أ�ع�م�

Ma’ana:“Idan Allah ya saukar da azaba ga wata al’umma , sai azabar ta shafi wanda yake cikinsu, Sa’annan a tashe su (ranar Lahira) a kan ayyukansu”

NAU’O’IN ISTIGFARIMafi muhimmanci a yayin yin istigfari shi ne: mutum ya qudurce neman gafarar Ubangiji a zuciyarsa, sannan mutum ya zo da lafuzza na neman gafarar Ubangiji kamar yadda suka zo a cikin Al’Qur’ani da Hadisi, misali, addu’o’in da Annabawa sukayi yayin da suka samu kawunansu a cikin wata matsala,

40

Page 41: Littafin Zikri

kamar adduar Annabi Adamu )A.S.( sanda aka sauke shi daga Aljanna za’a samu waxannan addu’o’i a [babud du’a’i].Yana daga cikin ladubban istigfar mutum ya nemi gafara yana mai qasqantar da kai [التواضع] tare da iqirari a bisa laifinsa [بالذنب [اإلعتراف da sakankancewa da karvar tubarsa [اليقين] kuma mutum zai iya haxawa da addu’o’i na magabata manazarta waxanda suka yi domin neman yardar Ubangiji. A na iya samunsu a littattafai daban-daban sai a duba. Kamar istigfarat na Hasanul Basari a cikin littafinsa Kitabu Ad’iyat al hajj wal umrah,wanda Qurb al Hanafi ya kawo a cikin Hajj wal Umrah,da sauran makamantan su, qari akan haka shine sayyidil istigfarat kamar yadda Shaddad bn Aus ya ruwaito.

د!اد% بي7ع�ن� شــ� ه� ع�ن% النــ! �ي� اللــه� ع�نــ ضــ% و�سE ر� ب%ن% أ�

ل!م� ــ� ه% و�س �ــ ــه� ع�ل�ي ل�ى الل ــ� ار% أ�ن�ص ت%غ�ف� �ــ ي7د% اإلس ــ� :"سا ــ� �ن أ ت�ن%ي و� �ل�ق �ن�ت� خ� %ل�ه� إ%ال! أ ب%ي ال� إ �ن�ت� ر� م! أ �:الل!ه ول� � ي�ق�ت�ط�ع�ت� أ�ع�وذ �ا اس د%ك� و�و�ع�د%ك� م� �ن�ا ع�ل�ى ع�ه� أ ع�ب�د�ك� و�

ر7 �ب�وء�ب%ك� م%ن ش� أ ت%ك� ع�ل�ي!ه،و� �ب�وء� ل�ك� ب%ن%ع�م� ،أ �ن�ع�ت ا ص� م�ر� الــذ*ن�وب� إال! أن�ت� ه� ال� ي�غ�فــ% %نــ! ل%ي إ �ر اغ�ف% ". ب%ذ�ن�ب%ي فــ�

()البخاري

Ma’ana:

41

Page 42: Littafin Zikri

“Ya Allah, Kai ne Ubangijina! Babu abin bautawa da gaskiya sai Kai. Ka halicce ni, kuma ni bawanKa ne, kuma ni ina kan wasiyyarKa da alqawarinKa gwargwadon iyawata, ina neman tsarinKa daga sharrin abin da na aikata,ina iqirari da ni’imarKa a kaina, kuma ina iqirari da zunubina, Ka gafartar min! Haqiqa cewa babu mai gafarta zunubai sai Kai.” (Bukhari(

Annabi )S.A.W.( ya qara da cewa wanda ya faxi wannan addu’ar a cikin yini, yana mai imani da ita, sai ya mutu kafin marece, to shi yana daga cikin ma’abota Aljanna. kuma wanda ya faxe ta a cikin dare yana mai imani da ita, sai ya mutu kafin wayewar gari, to, shi yana daga cikin ma’abota Aljanna.

FA’IDOJIN ZIKIRI

Allah )SWT( a cikin Suratul Baqara, aya ta 152 yana cewa:

ون%ى �اذ�ك�ر ك�م� فـــ� �ر ��ذ�كـــ ون%ى أ �ك�ر �ون و�ال� و�اشـــ �ر � ت�ك�فـــ(١٥۲: البقرة )سورة

Ma’ana: “Ku tuna ni, in tuna da ku, kuma ku gode mini kada ku butulce mini.”

42

Page 43: Littafin Zikri

Dukkan wanda yake tuna Allah )SWT(, Allah )SWT( yana tunawa da shi, ashe kuwa aikinsa ba zai baci ba )da izinin Allah(.

Game da wannan ayar, Hasanul Basari ya ce, Allah yana nufin ku tuna ni a cikin dukkan abin da na umurce ku, Ni kuma zan tuna ku a cikin dukkan abin da na dora wa kaina na kyautatawa a gare ku, wato wajen sakamako da kuma afuwa. Sannan a cikin wannan ayar mai zuwa, Allah )SWT( ya ce, ku gode min, ko ku yaba min, ni kuma na yi alqawarin zan qara muku sakamako, domin godiyarku.An karbo daga Abu Huraira, Allah ya yarda da shi. Allah mai girma da xaukaka ya ce:

�ن!ا ن�د� "أ أ�نا ب%ي، ع�ب�د%ي ظ�ن7 ع% ع�ه� و� ين� م� يــذكرني، ح%�ن%ى م�ن ر� ه% ف%ي ذ�كــ� ســ% �ه� ن�ف �ــ ت �ى ف%ى ذ�ك�ر ســ% � و�م�ن� ن�ف

ن%ي ت�ه� م�إل ف%ي ذ�ك�ر� �ي�رE م�إلE ف%ي ذ�ك�ر ن�ه� خ� " م%ال� ز! اللــه� ق� ل! عــ� ا و�جــ� : إ%ن� اب�ن يــ� ت�ن%ى آد�م� �ر ف%ي ذ�كــ�

ك� ســ% �ك� ن�ف �ــ ت �ى ف%ي ذ�ك�ر ســ% �ت�ن%ي إ%ن ن�ف �ر مألE ف%ي ذ�كــ�ك� �تــ �ة% م%ن� م�ألE ف%ي ذ�ك�ر و� – ال�م�ال�ئ%كــ�

ال� أ� مألE ف%ي قــ�Eر �ــ ي ه� خ� �ــ ن إ%ن� – م% و�ت� و� ــ� ن7ي د�ن ا م% ب�ر) ب�ت� شــ% ر! ــك� قــ� ن م%اع)ا إ%ن ذ%ر� �ت�ي�ت�ن%ي و� ي أ �ت�ي�ت�ك� ي�م�ش% ل�ة. أ و� �ر ه�

Ma’ana:“Ni ina inda bawana ya zace ni, kuma ni ina tare da shi lokacin da ya ke ambatona, wanda ya ambace ni a cikin ransa ni ma zan ambace shi cikin raina, kuma wanda ya

43

Page 44: Littafin Zikri

ambace ni cikin taron jama’a ni ma zan ambace shi cikin taron da ya fi wanda ka kira ni alheri.”

Kai xan’adam idan ka ambace ni a cikin ranka ni ma zan ambace ka, idan ka ambace ni a ciki taron jama’a ni ma zan ambace ka a cikin mala’iku ko kuma a cikin taron da ya fi wanda ka kira ni alheri, idan ka kusance ni da xani guda ni kuma zan kusance ka da zira’i, idan ka taho mini kana mai tafiya ni zan nufo ka da sassarfa.8

Sharhi:Imam Ahmad ya rawaito cewa,

Abdullahi bn Busur ya ce, wasu mutanen qauye su biyu, sun zo wajen Manzon Allah )S.A.W.( sai xaya daga cikinsu ya ce, Ya Ma’aikin Allah! Wane ne daga cikin mutane ya fi? Sai ya ce masa:

�ه� ط�ال� "م�ن �ر �ن� ع�م �ل�ه�." و�ح�س ع�م�Ma’ana: “Wanda rayuwarsa ta yi tsawo kuma ayyukansa suka zama kyawawa.” 9 Sai xaya daga cikinsu ya ce, Ya Rasulallahi, hukunce-hukuncen Musulunci ya yi mana yawa, ka koya mana wanda zan ringa yi ko zan riqe addinin Musulunci, ya jaddada da

8 Sahihul Bukhari.9 Musnad Ahmad

44

Page 45: Littafin Zikri

mu ambaci Allah (SWT) a cikin halin daxi da na qunci, kada mu manta da ambaton Ubangijinmu yayin jin daxi, domin Allah (SWT) sai ya manta da kai yayin tsanani.10

Manzon Allah )S.A.W.( yana cewa:

ظ% ف� �ظ�ك� الله� "ا%ح ف� �ظ% ي�ح فــ� �د�ه� اللــه� ا%ح ، ت�جــ% ك� اهــ� ت%ج��ف %ل�ى ت�ع�ر! اء% ف%ي الله% إ خ� ك� الر! �ــ د!ة%." ف%ي ي�ع�ر%ف الشــ7

اس ابن ع�ن� ومســلم، )البخــارى ــ! ي ع�ب ضــ% ــه ر� اللا م� �."ع�ن�ه

Ma’ana: “Ka tsare dokokin Allah, sai ya tsare ka, ka san Allah a lokacin jin daxi zai san da kai a yayin da kake cikin qunci.Abdullahi bin Umar Allah ya yarda dashi, ya ce, Manzon Allah )S.A.W.( ya ce:

� ال� "ال ان�ك� يز� طب)ا ل%س� �ت�ع�ال�ى." الله% ذ%ك�ر% م%ن� رMa’ana:“Kada harshenka ya gushe sai yana jiquwa da ambaton Allah (zikiri) mai girma.” 11

Kuma da Abdullahi bn Umar )R.A.( ya ce, Manzon Allah )S.A.W.( ya ce:

ا و�مE م%ن� "م� وا ق� �ل�س ا ج� ل%س) �وا ل�م� م�ج � ت�ع�ال�ى الله ي�ذ�ك�ريه% ه� إ%ال! ف% �و

أ� ة) ر� ر� �ة%." ي�و�م� ح�س ي�ام� ال�ق%Ma’ana:“Babu mutanen da za su zauna a wani wajen zama ba tare da sun ambaci Allah Maxaukaki

10 Musnad Ahmad.11 Musnad Ahmad.

45

Page 46: Littafin Zikri

ba face, sai sun gan shi wannan zama ranar alqiyama a nadama (ko hasara).” 12

Ali bn Abi Dalib ya rawaito cewa, Ibn Abbas )R.A.( game da wannan ayar, mai zuwa yana cewa, babu wata ibada da Allah )SWT( ya saukar ba tare da ya sa mata adadi ba, kuma ya karvi uzurin bawa a kan rashin aikata ta ba, sai zikiri. Allah )SWT( bai iyakance yadda bawa zai yi zikiri ba, kuma babu wanda yake da uzurin rashin tuna, ko ambaton Allah )SWT( saboda Allah ya ce:

ون� ال!ذ%ين� �ي�مــ) الله% ي�ذ�ك�ر ود)ا اق% �عــ �م� و�ع�ل�ى و�ق وب%ه% �نــ � جون� �ك!ر ي�ت�ف� ق% و� �لــ م�وات% ف%ى.خ� ض% الســ! �ر

ا و�األ� ب!نــ� ا ر� مــ�ت� �ل�ق ذ� خ� ــ� اط%ال� ه ــ� ان�ك� ب ب�ح� �ــ ا س ــ� ن ق% ذ�اب� ف� ــ� ار% ع ــ! الن

(١۹١عمران: آل )سورةMa’ana:“Waxanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da a kan sasanninsu, kuma suna tunani a kan halittar sammai da qasa: “ Ya ubangijinmu! Ba Ka halitta wannan a kan banza ba. Tsarkinka! Saboda da haka Ka tsare mu daga azabar wuta.”

Ma’abota hankali su ne waxanda suke ambaton Allah a tsaye da a zaune da kuma a (kwance) kan haqarqarinsu.

اذ�ك�ر% م� و� �ب7ك� اس ة) ر� ر� �يال) ب�كــ أ�صــ% اإلنســان: )ســورة و�۲٥)

12 Musnad Ahmad

46

Page 47: Littafin Zikri

Ma’ana: “Kuma ku tsarkake Shi safiya da maraice.”

Idan ka kasance a cikin halin ambaton Allah )SWT(, zai riqa kawo maka buxi kana samun albarkarSa. Allah ya sa mu dace.

Allah )SWT( na cewa a cikin. Suratul Rum, aya ta 17.

ان� ب�ح� �ين� الله ف�س ون� ح% �ين� ت�م�ســ ) و�ح% ون� �ب%ح � (١۷ت�صــ�ل�ه د� و� �مـ و�ات% ف%ى ال�ح� م� ض% السـ! �ر

ا�أل� ي¹ا و� ين� و�ع�شــ% و�ح%( ون� �ر (١۸–١۷الروم: ( )سورة١۸ت�ظ�ه%

Ma’ana: “Ku tsarkake Allah sanda kuka shiga lokacin maraice, da kuma yayin da kuka wayi gari(17) Yabo kuma nasa ne a cikin sammai da qassai da kuma yayin da kuka yi yammaci da kuma shigowar ku lokacin garjin rana(18)”

Waxannan kaxan ne daga cikin ayoyin Alqur’ani da Hadisai, waxanda suka yi magana a kan falalar zikiri

A cikin Suratul Ibrahim, aya ta 7 yana cewa:

�%ذ إ ب*ك�م� ت�أ�ذ!ن� و� ت�م� ل�ئ%ن� ر� �ك�ر ز%يد�ن!ك�م� ش�ل�ئ%ن� أل� ت�م� و� �ر ك�ف�

د%يد ع�ذ�اب%ى إ%ن! (۷)إبراهيم: ل�ش�Ma’ana: “Kuma (ku tuna) lokacin da Ubangiji ya sanar cewa, lallai idan kuka gode wa (ni’imata) ba shakka zan qara muku, idan kuwa kuka butulce, haqiqa azabata mai tsanani ce.”

47

Page 48: Littafin Zikri

Yana daga cikin fa’idar zikiri, sa nutsuwar zuciya. Allah )SWT( ya ce a cikin Suratur Ra’ad, aya ta 28:

� ال!ذ%ين� ن�وا ئ%ن* ء�ام� ت�ط�م� م� و� �ل�وب�ه �ذ%ك�ر% أ�ال� الله% ب%ذ%ك�ر% ق بــ%ئ%ن* الله% ل�وب� ت�ط�م� �(۲۸الرعد: )سورة ال�ق

Ma’ana:“Waxanda suka yi imani, kuma zukatansu kan nutsu da ambaton Allah, haqiqa da ambaton Allah ne zukata suke nutsuwa.”

Zikirin Allah safiya da maraice yana raya matacciyar zuciya, Annabi )S.A.W.( ya ce:

�ث�ل ذ�ك�ر� ال!ذ%ى "م� ه� يـ� بـ! ذ%ي ر� الـ! ذ�ك�ر� ال� و� ه�، يـ� بـ! ل� ر� ثــ� م�ي7 ." ال�ح� ي7ت% ال�م� و�

Ma’ana: “Misalin wanda yake ambaton Ubangijinsa da wanda ba ya ambaton Ubangijinsa kamar rayayye ne da matacce.” 13

Ambaton Allah )SWT( da yawa yana maganin cututtuka masu yawa, kamar cutar zuciya, girman kai, hassada da sauransu.

Allah )SWT( a cikin Suratuz Zumar, aya ta 22 yana cewa:

�م�ن ح� أ�ف� ر� ه� اللــه ش� د�ر� ال�م% صــ� �و� لإل%ســ �هــ ورE ع�ل�ى ف� � نــ�ه% م%ن بــ7 ل ر� �يــ و� ي�ة%ال7ل�ق� ف� م� ســ% �وب�ه �لــ �ر% م%ن� ق � اللــه% ذ%كــ

ل�ئ%ك� �و�ال�لE ف%ى أ ب%ين ض� (۲۲الزمر: )سورة م*

Ma’ana:13 Fatahul Bari.

48

Page 49: Littafin Zikri

“Yanzu wanda Allah ya buxe zuciyarsa da Musulunci sannan ya zama cikin haske daga Ubangijinsa (zai yi kamar wanda aka yumqe zuciyarsa?) To tsananin azaba ya tabbata ga masu qeqasassun zukata daga ambaton Allah. Waxannan suna cikin vata mabayyani.”

" ن� الذ7ك�ر إ%ن! �ن� ح%ص م%ن� ال�ع�ب�د� ب%ه% ي�ت�ح�ص� ي�ط�ان% ".الش!

Ma’ana:“Zikiri wata garkuwa ce da bawa yake samun kariya daga shaixan.” Sannan kuma zikiri yana zama ceto ga mai yin sa ranar gobe qiyama.

ال� ول ق� �س ل!ى الله% ر� ا ع�ل�ي�ه% الله� ص� : "م� ل!م� ع�م%ل� و�س�ه� أ�نج�ى ع�م�ال) آدم ابن ــ� ذ�اب% م%ن� ل ــه% عــ� ر� م%ن� الل ــ% ذ�ك

والطبرانى( سبيح أبى ابن الله%. )أخرجهMa’ana:Manzon Allah (S.A.W.) ya ce: “Babu wani aiki da xan’adam zai yi da ya fi tseratar da shi daga azabar Allah kamar ambaton Allah.”

Allah )SWT( yana rubuta mana ladan dukkan kalma da muka ambata a zikiri a cikin kowane hali muke, ko a zaune ko a tafe, ko a kwance da sauransu.14

14 Xabarani.

49

Page 50: Littafin Zikri

Allah )SWT( ya umarci Annabi da ya kau da kai daga wanda ba ya ambatonsa. A cikin Suratul Najmi aya ta 29, Allah Ta’ala ya ce:

�أ�ع�ر%ض ــ� ل!ى م!ن� ع�ن ف و� ــ� ا ع�ن� ت ــ� ن ل�م� ذ%ك�ر% ر%د� و� �ــ إ%ال! يي�وة� (۲۹النجم: )سورة الد*ن�ي�ا ال�ح�

Ma’ana: “Saboda haka sai ka kau da kai daga wanda ya juya baya daga ambatonmu, kuma bai yi nufin komai ba face rayuwar kusa (duniya).”

Allah ka sa mu a cikin masu ambatonKa. Yana daga cikin fa’idar zikiri, tsare bayi daga shiga azabar Ubangiji, a cikin Suratul jinni, aya ta 17, Allah )SWT( ya ce:

�م �ت%ن�ه �يــه% ل%ن�ف ر%ض� و�م�ن� ف% �ر% ع�ن� ي�عــ �ه% ذ%كــ بــ7 ل�ك�ه� ر� � ي�ســع�د)ا ع�ذ�اب)ا (١۷الجن: )سورة ص�

Ma’ana:“Domin mu jarraba su a ciki, kuma wanda ya kau da kai daga tuna Ubangijinsa, Ubangijinsa zai shigar da shi azaba mai hauhawa.”

An karvo daga Abdullahi dan Basra, wani mutum ya zo wajen Manzon Allah )S.A.W.( ya ce: “Haqiqa sharuxxan addinin Musulunci sun yi yawa gare ni, ka gaya min wani abu da zan lazimta don in kai labari. Sai Manzon Allah )S.A.W.( ya ce, kada ka gushe face harshenka sai ya jiqu da ambaton Allah )SWT(.”15

15 Sunanu Tirmizi.

50

Page 51: Littafin Zikri

BABI NA BIYUFIFIKON MASU ZIKIRI DAGA ALQUR’ANI

MAI GIRMA DA HADISAIA wannan babi za mu ambaci waxansu

ayoyi na Alqur’ani da suka yi bayanin daraja da fifikon zikiri da masu yin zikiri.Allah Maxaukakin Sarki ya faxa a cikin Suratul Ahzab, aya ta 41.

ا �ي*ه� � ال!ذ%ين� ي�أ ن�وا وا ء�ام� �ا الله اذ�ك�ر ا ذ%ك�ر) )ســورة ك�ث%ير)(١٤األحزاب:

Ma’ana: “Ya ku waxanda kuka yi imani ku ambaci Allah ambato mai yawa.”A cikin Suratul Baqara )152(, Allah )SWT( ya faxa cewa:

ون%ى �اذ�ك�ر ك�م� فـــ� �ر ��ذ�كـــ ول%ى أ �ك�ر �ون� و�ال� و�اشـــ �ر � ت�ك�فـــ(١٥۲البقر: )سورة

Ma’ana: “Ku tuna ni ni ma in tuna ku, kuma ku gode min kada ku butulce min.”

الذ!اك%ر%ين� ا الله� ...و� ات% ك�ث%ير) الذ!اك%ر� د! و� م� اللــه أ�عــ� � ل�هة) ر� غ�ف% ا م� ر) �أ�ج ا و� (۳٥األحزاب: )سورة ع�ظ%يم)

Ma’ana: “…da maza masu ambaton Allah da yawa da mata masu ambaton Allah da yawa, Allah ya yi musu tanadin gafara da kuma lada mai girma.”

51

Page 52: Littafin Zikri

A waxansu ayoyi na Alqur’ani, Allah )SWT( ya faxa mana dalilan da ya sa ya yi umurni da a riqa ambaton Sa.Misali, a cikin Suratul Ankabut )45(, Allah Maxaukakin Sarki ya faxa cewa:

�ل�ذ%ك�ر (٤٥العنكبوت: )سورة أ�ك�ب�ر� الله% ...و�Ma’ana: “…kuma lallai ambaton Allah ya fi girma.”

A cikin Suratul Jumu’a, Allah )SWT( ya faxi wani dalili kamar haka:

وا �ر �ــ اذ�ك ــه ...و� ا الل ير) ــ% ون� ل�ع�ل!ك�م� ك�ث �ــ ل%ح � )ســورة ت�ف(١٠الجمعة:

Ma’ana: “…kuma ku ambaci Allah da yawa ko kwa rabauta.”

Daga waxannan ayoyin za mu ga cewa, ambaton Allah ya na da nau’o’i da yawa a cikin Alqur’ani mai girma. Misali, karatun Alqur’ani, Sallah, Addu’a, Tasbihi, Tahlili da sauransu, duk nau’o’i ne na zikiri. Haka nan za mu gani a waxannan ayoyin masu zuwa:Allah )SWT( a cikin Suratul Gafir, aya ta 60 ya ce:

ال� ــ� ب*ك�م� و�قـ ون%ى ر� �ــ ت�ج%ب� اد�عـ �ــ ذ%ين� إ%ن! ل�ك�م� أ�سـ ــ! الـون� �ت�ك�ب%ر �ب�اد�ت%ى ع�ن� ي�س ل�ون� ع% �ي�د�خ ن!م� س� ه� ر%ين� ج� د�اخــ%

(٦٠غافر: )سورةMa’ana:

52

Page 53: Littafin Zikri

“Kuma Ubangijinku ya ce ku kira ni zan amsa muku, lallai waxannan da ke girman kai game da bauta mini za su shiga jahannama suna qasqantanttu.”A cikin Suratul A’araf, aya ta 205, Allah Ta’ala ya ce:

�ر �ــ اذ�ك ك� و� ــ! ب ك� ف%ى ر� ــ% س �ع)ا ن�ف ر* ــ� ة) ت�ض ــ� يف و�د�ون� و�خ%ر% �هــ و�ل% م%ن� ال�ج� د�و7 ال�قــ� �ال% ب%ال�غــ صــ�

ا�أل� م%ن� ت�ك�ن� و�ال� و�ل%ين� (۲٠٥األعراف: )سورة ال�غ�ف%

Ma’ana: “Kuma ka ambaci Ubangijinka a cikin ranka da qanqan da kai da tsoro kuma ba tare da xaga murya ba a magana da safiya da maraice, kuma kada ka kasance daga gafalallu.”Haka kuma Manzon Allah )SWT( ya ce:

ا ل�س� "م� م ج� �و ا ق� ل%س) �وا ل�م� م�ج �ــه ي�ذ�ك�ر ــه%، الل ي ل�م� ف% و�ل*وا م� ع�ل�ى ي�ص� م� ك�ان� إ%ال! ن�ب%ي7ه% ة) ع�ل�ي�ه% ر� �إ%ن� ح�س اء� ف� ش��م �إ%ن� ع�ذ!ب�ه اء� و� ر� ش� ." )رواه غ�ف� �م �الترمذى( ل�ه

Ma’ana: “Babu wasu mutane da za su zauna a wani wajen zama ba tare da sun ambaci Allah a cikinsa ba, kuma ba su yi salati ga Annabinsu ba face sai ya zamar musu asara, in Allah ya so ya azabtar da su, in kuma yaso ya gafarta musu.” 16

16 Sunan Tirmizi

53

Page 54: Littafin Zikri

�و� "الد*ع�اء �السنن( أصحاب ال�ع%ب�اد�ة." )أخرجه هMa’ana: “Addu’a ita ce ibada.”

A cikin Suratul Namli, aya ta 62, Allah Ta’ala ya ce:

�م!نيب� أ� ط�ر! ي�ج% �ــ %ذ�ا ال�م�ض اه� إ ــ� ف� د�ع ــ% ي�ك�ش وء� و� ــ* الس

�ع�ل�ك�م �ي�ج اء� و� ــ� ل�ف �ض% خ �ره ا�أل� ــ� �ء%ل ع� أ ــ� ــه% م ل%يال) الل ا ق� ــ� م

ون� �(٦۲النمل: )سورة ت�ذ�ك!رMa’ana:“Ko wane ne yake karva wa mai buqata idan ya roqe shi? Kuma ya yaye duk wani bala’i, kuma ya sanya ku mamayan qasa, shin akwai wani abin bautawa tare da Allah? Kaxan qwarai kuke tuntuntuni.”

ــد ي%ب�أ �ن�ع ي� اء�د�ر!ال ــ% ض ــه� ر� ه� الل �ــ ، ع�ن ال� ــ� ال� ق ــ� ق�ول �س ل!ى الله% ر� ه% اللــه� صــ� �: "أ�ال� ع�ل�يــ ل!م� ن�ب%ئ�ك�م� و�ســ�

� أ ا�هــ%ع�ف�ر�أ�و ،�م�ك%يك%ل�م �نــد%ع ا�اهــ�ك�أز�و ،�م�ك%ال�مــ�ع�أ %ر�يــ�خ%بال�و�رق% الذ!ه�ب% %اق�انف %ن�م �م�ك�ل ر�ي�خ ،�م�ك%ات�ج�ر�د ي%ف و�ــ�خ�و ــ وا أ�ن� ن%م �م�ك�ل ر�ي ــ� ــ د�و! ت�ل�ق ــ� ــ ــ�ت�ف �م�كع ــ وا�ب%ر�ض �ول�ســ�ر ا�يــ ى�ل�ب وا�ال�قــ �م�ك�اق�ن�ع�أ وا�ب%ر�ض�ي�و �م�ه�اق�ن�ع�أ

م%ذ%ي �اه�و�الله." )ر �كر%ذ �ال�ق الله، الله، �( الت7رMa’ana:“Ba na ba ku labarin mafi alherin ayyukanku ba? Kuma mafi tsarki a wajen Ubangijinku, kuma mafi xaukaka darajojinku, kuma wanda ya fi alheri a kan sadaka da zinare da azurfa, kuma wanda ya fi alheri a kan ku haxu da

54

Page 55: Littafin Zikri

abokan gabarku, ku daki wuyansu su daki naku? Sai suka ce, I ya Manzon Allah. Sai ya ce: “Ambaton Allah.” )Tirmizi ne ya rawaito shi(.

�ب%ي "ع�نة� أ� ي�ر� ر� �ي� ه ض% ه� الله� ر� �ــ ول� أ�ن! ع�ن �ســ ــه% ر� اللل!ى ه% الله� ص� �ل!م� ع�ل�يــ : م�ن� و�ســ� ال� ال� قــ� ه� ال� قــ� %لــ� إ%ال! إد�ه� الله �ر%يك� ال� و�ح ل�ك� ل�ه� ل�ه� ش� �ل�ه� ال�م د� و� �مــ و� ال�ح� � و�هــ

ءE ك�ل7 ع�ل�ى �ى د%ير ش� ائ�ة� ي�و�مE ف%ي ق� ةE م% ان�ت� م�ر! ه� كــ� لــ��ر% ع%د�ل �اب% ع�ش ك�ت%ب�ت� ر%ق� ه� و� ة� لــ� ائــ� نE�ة� م% ســ� و�م�حي�ت� ح��ائ�ة� ع�ن�ه ي7ئ�ةE، م% ان�ت� ســ� ه� و�كــ� ا لــ� ز) �ر ي�ط�ان% م%ن� حــ% الشــ!

�ه ت!ى ذ�ل%ك� ي�و�م� ، ح� ى� ل�م� ي�م�س% د ي�أ�ت% و� ا أ�ح� اء� م%م! ه% ج� ــ% بل إ%ال! �ج : م�ن� أ�ك�ث�ر� ع�م%ل� ر� ال� ن�ه�. و�ق� ال� م% ان� قــ� ب�ح� � ســ

د%ه% الله% �م ب%ح� ائ�ة� ال�ي�و�م% ف%ي و� ةE م% ر! ــ� اه� ح�ط!ت� م ــ� ط�اي خ�إ%ن ان�ت� و� ل� كــ� �ثــ د% م% بــ� ر%." )رواه ز� � البخــاري ال�ب�حــ

ومسلم(Ma’ana: “An karvo daga Abu Huraira (R.A.) ya ce, Manzon Allah )S.A.W.( ya ce: “Wanda ya ce La’ilaha illallahu wahdahu la sharika lahu lahul mulku walahul hamdu wahuwa ala kulli shai’in qadiyr sau dari a rana yana da ladan wanda ya ’yanta bayi goma, kuma za a rubuta masa lada xari a shafe masa munanan ayyuka xari, kuma addu’ar za ta zamo masa tsari daga shaixan tsawon wannan ranar, kuma ba wanda zai yi aikin da ya fi nasa sai wanda ya aikata fiye da nasa. Sannan ya ce, wanda ya fadi subhanallahi

55

Page 56: Littafin Zikri

wabihamdihi sau dari a rana za a shafe masa zunubansa ko da sun kai misalin kumfar kogi.”

�ع�د% "ع�ن ب%ي ب�ن% س�� ي� و�ق!اصE أ ضــ% ه� اللــه� ر� �: ع�نــ ال� قــ�

اء� اب%ي جــ� ر� �%ل�ى أ�عــ ول% إ �ســ ل!ى اللــه% ر� ه% اللــه� صــ� � ع�ل�يــ، ل!م� ال� و�س� ق� ن%ى ف� �ا ع�ل!م ول�ه� ك�ال�م) �ال� أ�ق ه� ال� ق�ل� ق� ــ� %ل إ

د�ه� الله� إ%ال! �ر%يك� ال� و�ح ا أ�ك�ب�ر� الله� ل�ه� ش� د� ك�ب%ير) �مــ ال�ح� و�ا لله% ان� ك�ث%ير) ب�ح� �ب7 اللــه% و�سـ ، ر� ال�م%ين� و�ل� و�ال� ال�عــ� حــ�ة� و�ال� و! �ــ ــه% إ%ال! ق ــز% ب%الل ك%يم%، ال�ع�ز%ي ؤ�ال�ء% ال�ح� ــ� ب7ي ه ر� ــ% ل

ال%ي ــ� مـ ل� ف� �ــ : قـ ال� ــ� م! قـ �ر� الل!ه ــ% ن%ي ل%ي اغ�فـ �م ح� �ار و�د%ن%ي �ن%ي." )رواه و�اه �ق �ز �ار مسلم( و�

Ma’ana: “Daga Sa’ad bn Abi Waqqas (R.A.) ya ce, wani baqauye ya zo wajen Manzon Allah (S.A.W.) ya ce, ka sanar da ni wata magana da zan dinga faxa. Sai Annabi (S.A.W.) ya ce ka ce, “La’ilaha illallahu wahdahu la sharika lahu, Allahu Akbar kabira walhamdu lillahi kasira wa subhanallahi rabbil alamin, wala haula wala quwwata illa billahil azizil hakim.” Sai ya ce, wannan na Ubangiji ne, ga ni kaina fa? Sai Annabi ya ce, ka ce: “Allahummag fir liy warhamniy wahdiniy warzuqniy.”

ة "ع�ن% ير� ع�ب�ة� ب�ن% ال�م�غــ% �ي� شــ ضــ% ه�، اللــه� ر� � أ�ن! ع�نــول� �س ل!ى الله% ر� ل!م� ع�ل�ي�ه% الله� ص� ان� و�ســ� %ذ�ا كــ� غ� إ ر� فــ�

ال�ة% م%ن� ل!م� الص! : "ال� و�س� ال� ه� قـ� %لـ� د�ه� اللـه� إ%ال! إ � ال� و�حـر%يك� ه� ل�ه�، ش� ك� لــ� �لــ �ه� ال�م لــ� د� و� �مــ و� ال�ح� �ل7 ع�ل�ى و�هــ � كــEء �ى د%ير، ش� م! ق� �ان%ع� ال� الل!ه ا م� م�ع�ط%ى و�ال� أ�ع�ط�ي�ت� ل%م�

56

Page 57: Littafin Zikri

ا ، ل%مـــ� ن�ع�ت� ع� و�ال� م� د7 ذ�ا ي�نفـــ� نـــك� ال�جـــ� د*." م% ال�جـــ�)البخاري(

Ma’ana:“Daga Mugirata xan Shu’uba (R.A.) haqiqa Manzon Allah (S.A.W.) ya kasance idan ya idar da Salla ya yi sallama sai ya ce: “Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah Shi kadai, ba shi da abokin tarayya, kuma Shi ne mai mallakar kowane abu. Kuma godiya tasa ce, kuma Shi mai iko ne a kan kowane abu. Ya Allah babu mai hana abin da ka bayar, kuma babu mai bayar da abin da ka hana, kuma wadata ba ta amfanar da mai wadata daga gare Ka.”

�ب%ى "ع�نة� أ� ي�ر� ر� �ي� ه ض% ه� الله� ر� �ــ ول� أ�ن! ع�ن �ســ ــه% ر� اللل!ى ل!م� ع�ل�ي�ه% الله� ص� ب� و�س� ر� �: أ�ق ال� ا ق� د� ي�ك�ون� م� � ال�ع�بــ

�ب7ه% م%ن و� ر� �د و�ه اج% وا س� �أ�ك�ث�ر الد*ع�اء�." )مسلم( م%ن� ف�Ma’ana: “Daga Abu Huraira (R.A.) cewa, Manzon Allah (S.A.W.) ya ce, “Bawa yana kasancewa mafi kusa da Ubangijinsa a lokacin da ya yi sujjada, to ku yawaita addu’a (a cikinta).”

�ب%ي "و�ع�نة� أ� ي�ر� ر� �ي� ه ض% ول� أ�ن! ع�ن�ه� الله� ر� �ســ اللــه% ر�

ل!ى ل!ى الله% ص� ل!م� ع�ل�ي�ه% الله� ص� ان� و�س� ول� كــ� � ف%ي ي�قــم! �ود%ه%: الل!ه �ج �ر� س ه�، ذ�ن�ب%ي ل%ي اغ�ف% ه� ك�لــ! ه�، د%قــ! لــ! و�اج%

�ل�ه و!أ� ه�، و� ر� ه�." و�ع�ال�ن%ي�ت�ه� و�آخ% ر! و�س%

Ma’ana:

57

Page 58: Littafin Zikri

“Daga Abu Huraira yardar Allah ta tabbata a gare shi cewa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana faxa a cikin sujjadarsa: “Allahummag fir liy zambiy kullahu, diqqahu wa jillahu, wa awwalahu wa akhirahu wa alaniyatahu wa sirrahu.”

�ب%ى ع�نة� أ� ي�ر� ر� �ي� ه ض% ، ع�ن�ه� الله� ر� ال� ال� ق� ول� ق� �ــ س ر�ل!ى الله% ل!م� ع�ل�ي�ه% الله� ص� ت�ان% و�س� ت�ان% ك�ل%م� يف� ف% ع�ل�ى خ�

ان% ــ� ان% الل7سـ ــ� يل�تـ ، ف%ي ث�ق% ان% يز� ــ% ان% ال�مـ ــ� ب%يب�تـ %ل�ى ح� إ

م�ن% �ح ــر! ان� ال ب�ح� �ــ ــه% س د%ه% الل �ــ م ب%ح� ان� و� ب�ح� �ــ ــه% س اللعليه( ال�ع�ظ%يم%. )متفق

Ma’ana:“Abu Huraira yardar Allah ta tabbata a gare shi ya ce, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce, kalmomi biyu masu sauqi ne a harshe masu nauyi a kan ma’auni, kuma ababan so wajen Ubangiji su ne: Subhanallahi wa bihamdihi subhanallahil Azim.” (Bukhari da Muslim ne suka rawaito).

�ب%ى ع�نة� أ� ي�ر� ر� �ي� ه ض% ، ع�ن�ه� الله� ر� ال� ال� ق� ول� ق� �ــ س ر�ل!ى الله% : "أل�ن� ع�ل�ي�ه% الله� ص� ل!م� ول� و�ســ� �ان� أ�قــ ب�ح� � ســد� الله% �م ال�ح� %ل�ه� و�ال� لله% و� اللــه� اللــه� إ%ال! إ ر� و� ــ� ب* أ�ك�ب أ�ح�%ل�ي! ا إ ." )رواه ع�ل�ي�ه% ط�ل�ع�ت� م%م! �م�س مسلم( الش!

Ma’ana:“An karvo daga Abu Huraira (R.A.) ya ce: “In ce subhanallahi walhamdu lillahi wala’ilaha

58

Page 59: Littafin Zikri

illallahu wallahu akbar, shi ya fi soyuwa a gare ni daga abin da rana ta hudo a kansa.”

Sannan Allah )SWT( a cikin falalarsa mai yawa bai takura wa Xan’adam ba, ya ba wa Dan’adam damar neman abin duniya daidai gwargwado domin samun nutsuwa. Allah ya ce:A cikin Suratul Jumu’ati, aya ta 10 Allah )SWT( ya ce:

إ%ذ�ا ي�ت% ف� ال�ة� ق�ض% وا الص! �ر انت�ش% ض% ف%ي ف� �روا ا�أل� �اب�ت�غـ و�

ل% م%ن �وا الله% ف�ض �اذ�ك�ر ا الله� و� ون� ل�ع�ل!ك�م� ك�ث%ير) �ل%حــ � ت�ف(١٠الجمعة: )سورة

Ma’ana:“Sannan idan an qare Sallah sai ku watsu a cikin qasa kuma ku nema daga falalar Allah, kuma ku ambaci Allah da yawa domin fatan ku samu babban rabo.”

�ب%ي ع�نة� أ� ي�ر� ر� �ع%يدE و�ع�ن� ه ي� س� ض% ا اللــه� ر� مــ� � أ�ن! ع�ن�ه:" ال� الن!ب%ي! ال� د� )صلى( ق� �عـ �م ي�ق �و ون� قـ� �ذ�ك�ر اللـه� يـ�

ل! ع�ز! م� إ%ال! و�ج� �ت�ه ف! م� ال�م�ال�ئ%ك�ة�، ح� �يت�ه ة� و�غ�شــ� مــ� �ح الر!�ل�ت ز� ــ� نـ م� و� ك%ين�ة� ع�ل�ي�ه% ــ! ه�م� السـ ر� ــ� ذ�كـ ــه و� ف%يم�ن� اللـ

ند�ه�.")رواه ( مسلم و البخاري ع%Ma’ana:“An karvo daga Abu Huraira da Abu Sa’idil Khudri Allah ya yarda da su, haqiqa sun shaida Annabi (S.A.W.) ya ce: “Babu wasu jama’a da za su zauna suna ambaton Allah

59

Page 60: Littafin Zikri

mai girma da buwaya face sai mala’iku sun baibaye su, kuma rahama ta lulluve su, kuma nutsuwa ta sauka a kansu, kuma Allah yaambace su a cikin waxanda suke wajensa.” (Muslim ne ya rawaito).

%ل�ه� د�ه� إ%ال!الله ال�إ �ر%يك� �و�ح ل�ك� ل�ه� ل�ه�، ال�ش� �ل�ه� ال�م و� �د �م و� ال�ح� �ءE ك�ل7 ع�ل�ى و�ه �ى د%ير ش� ق� .

Ma’ana: “Duk wanda ya ce babu abin bautawa da gaskiya sai Allah Shi kaxai, ba shi da abokin tarayya, mulki a gare Shi yake, kuma godiya a gare Shi take, kuma Shi ne mai iko a kan komai. Wanda ya faxi wannan sau goma, ya kasance kamar wanda ya ’yanta rayuka guda huxu daga ’ya’yan Isma’ila.” (Bukhari da Muslim ne suka rawaito).

�ب�ي�ر ب�ن% الله% ع�ب�د% "و�ع�ن ي� الز* ضــ% ا اللــه� ر� مــ� �ه� ع�ن�ه �نــ! أول� ك�ان� �ر� ي�ق �ل7 د�بــ �ال�ةE كــ ين� صــ� : ال� ح% �ل7م ه� ي�ســ� %لــ� إ%ال! إ�د�ه� الله �ر%يك� ال� و�ح ل�ك� ل�ه� ل�ه�، ش� �ل�ه� ال�م د� و� �م و� ال�ح� �ــ و�ه

ءE ك�ل7 ع�ل�ى �ى د%يرE، ش� و�ل� ال� ق� ة� و�ال� ح� و! � ال� ب%الله%، إ%ال! ق%ل�ه� %ي!اه�، إ%ال! ن�ع�ب�د� ال� الله� إ%ال! إ ة� ل�ه� إ ل�ه� الن7ع�م� ل� و� �ــ ض ال�ف�

�الث!ن�اء ، و� �ن �%ل�ه� ال� ال�ح�س ين� الله� إ%ال! إ لص% �ه� م�خ الــد7ين� لــ��ل�و ال� ك�ر%ه� و� . ق� ون� �ب�ي�ر: و�ك�ان� اب�ن� ال�ك�اف%ر ول� الز* �س ر�ل7ل� الله% ن! ي�ه� ال�ة% ك�ل! ب%ه% ك�ت�وب�ة%." ص� ال�م�

Ma’ana:“An karvo daga Abdullahi dan Zubair yardar Allah ta tabbata a gare su cewa, Manzon Allah (S.A.W.) ya kasance yana cewa, bayan

60

Page 61: Littafin Zikri

kowace Sallah, lokacin da ya yi sallama: “La’ilaha illallahu wahdahu la sharika lahu, lahul mulku walahul hamdu wahuwa ala kulli shai’in qadiyr. Lahaula wala quwwata illa billahi, la’ilaha illallahu la na’abudu illa iyyahu lahun ni’imatu walahul fadlu, walahus sana’ul hasan, la’ilaha illallahu mukhlisina lahuddin walau karihal kafirun.” 17

Sannan kuma a cikin suratul Qaf, aya ta 16, Ubangiji ya ce:

�ه�س�ف�ن %ه%ب �س%و�س�و�ت ا�م �م�ل�ع�ن�و �ان�نس%إل�ا ا�ن�ق�ل�خ �د�ق�ل�و (١۹ ق )سورة %يد%ر�و�ال %ل�ب�ح �ن%م %ه�ي�ل%إ �ب�ر�ق�أ �ن�ح�ن�و

Ma’ana: “Kuma lallai ne haqiqa Mun halicci mutum, kuma mun san abin da ransa ke yin wasawasi da shi, kuma Mu ne mafi kusanci zuwa gare shi daga jijiyar wuyansa.”

Saboda haka ashe Ubangiji na kusa da mu, mu riqe ambatonsa da kuma sunayensa masu daukaka da siffofinsa masu kamala domin samun biyan buqatunmu na alheri. Wajibi ne ko ba ka da buqatu )ballantana Xan’adam ba ya rabuwa da buqata(, ka ambaci Allah da yawa, ka yi zikiri domin 17 Sahihu Muslim.

61

Page 62: Littafin Zikri

neman yardarsa, ka yi zikiri domin gode wa ni’imomin da ya yi maka masu tarin yawa, ka gode wa Allah, kasancewa Allah ya yi maka kyakkyawar halitta sannan kuma ya baka hankali da lafiya.

بدأت: بأيهن �ك*ر�ض�ي �ال ع�ب�ر�أ %الله ى�ل%إ %م�ال�ك�ال *ب�ح�أ" اللـه�و اللـه !ال%إ �ه�لـ%إ �ال�و %للـه �د�مـ�ح�ال�و %اللـه �ان�ح�ب�سـ

مسلم( )رواه�."ر�ب�ك�أMa’ana: “Mafi soyuwar zance a wurin Allah guda huxu ne, babu laifi da kowane ka fara: Subhanallahi, walhamdu lillahi, wala ilaha illallahu wallahu Akbar:” )Muslim ne ya rawaito shi(

�ال�و %لله �د�م�ح�ال�و %الله �ان�ح�ب�: س�ات%ح�ال!الص �ات�ي%اق�"البــ%إ ــه !ال%إ �ه�ل ــه�و الل ــ�ك�أ الل ــ �ال�و �ر�ب ــ �ال�و �ل�و�ح !ال%إ �ة!و�ق(%ة�ل�ي!الل�و %م�و�ي�ال %ل�م�ع ي%ف ي%ائ�س7الن �ه�ج�ر�خ�الله." )أ%ب

Ma’ana: “Albaqiyatus salihatu su ne: Subhanallahi walhamdu lillahi wala ilaha illallahu wallahu Akbar, wala haula wala quwwata illa billahi.” )Nisa’i ne ya rawaito(.

�ن%م ،%الله %اب�ذ�ع �ن%م �ه�ل ا�نج�أ �م�آد %ن�با %ل�م�ع �ن%م ا�"م : والطــبرانيشــيبة بيأ ابن اللــه." )أخرجــه %ر�ك%ذ

الصغير( فيMa’ana:

62

Page 63: Littafin Zikri

“Ba wani aiki da ya fi kare Dan’adam daga azabar Allah fiye da zikirin Allah.” )Ibn Abi Shaibata da Dabarani ne suka fitar da shi(.

�ول�ســ�ر �ان�: كــ�ت�ال�قــ ا�ه�ن�ع الله �ي%ض�ر �ة�ش%ائ�ع �ن�"ع ي%ف �ول�قــ�ي �ن�أ �ر%ثــ�ك�ي �م!ل�ســ�و %ه�يــ�ل�ع اللــه ى!ل�ص الله

�ك%د�مــ�ح%ب�و ا�نــ!ب�ر !م�ه!الل �ك�ان�ح�ب�: "ســ%ه%ود�ج�س�و %ه%وع�ك�رعليه( ي." )متفق%ل �ر%ف�اغ !م�ه!الل

Ma’ana: “An karbo daga Aisha (R.A.) cewa, Manzon Allah (S.A.W.) ya kasance yana yawaita faxin subhanakal lahumma rabbana wabihamdikal lahummag fir liy.” A cikin ruku’insa da sujjadarsa.” A Hadisi kuma:

�ن�"ع � :�ال�قــ �ه�نــ�ع اللــه �ي%ضــ�ر ي%ر�ع�شــ�أل�ا %ك%ال�م ي%بأ�ور�ه*: "الط�م!ل�س�و %ه�ي�ل�ع الله ى!ل�ص %الله �ول�س�ر �ال�ق ان�ح�ب�ســ�و ان�يز%م�ال �أل�م�ت %لله �د�م�ح�ال�و ،%ان�يم%إل�ا �ر�ط�ش

ــه ــ�ح�ال�و اللـ ــه �د�مـ ــ نآل�م�ت %للـ ــ �ن�ي�ب ا�مـ %ات�و�م!السـمسلم( ض." )رواه�ر�أل�ا�و

Ma’ana: “Abu Malik Al’ash’ari yardar Allah ta tabbata a gare shi ya ce: Manzon Allah (S.A.W.) ya ce: Tsarki (wato Sallah) rabi ne na imani, walhamdu lillahi (kuma) tana cika ma’auni subhanallahi walhamdu lillahi kuma suna cikawa ko tana cika abin da ke tsakanin sama da qasa.”

63

Page 64: Littafin Zikri

Sharhi: Ya wajaba bawa ya kasance cikin godiyar Allah a ko da yaushe, saboda ni’imomin da Allah ya yi masa, kuma tilas ne har ila yau ya kasance cikin ambaton Allah a kowane lokaci a kuma kowane hali.

LOKUTAN DA SUKA FI DACEWA DA AMBATON ALLAH (S.W.T.)

Shin akwai wani lokaci ne na musamman da Ubangiji ya ce mu ambace shi bayan Salloli na farilla guda biyar ko kuwa za mu iya ambatonSa a wasu lokuta na daban? Allah )S.W.T.( ya yi bayanin sa’o’in da suka fi nutsuwa domin ambato.

A cikin Suratu ad duri, aya ta 48 – 49 Allah Ta’ala ya ce:

�ك7بــ�ر %د�مــ�ح%ب �ح7ب�س�و ا�ن%ن�ي�ع�أ%ب �ك!ن%إ�ف �ك7ب�ر %م�ك�ح%ل �ر%ب�اص�و(٤۸ :الطور سورة) �وم�ق�ت �ين%ح

Ma’ana: “Kuma ka yi haquri da hukuncin Ubangijinka, sai kuma ka tsarkake Ubagijinka da tasbihi da gode masa a lokacin da kake tashi tsaye. (domin Sallah ko wani abu).”

:الطور سورة) %وم�ج*الن �ار�ب�د�أ�و �ه�ح7ب�س�ف %ل�ي!الل �ن%م�و٤۹)

Ma’ana:“Kuma da daddare, ka tsarkake shi da kuma lokacin juyawar taurari.”

64

Page 65: Littafin Zikri

A cikin Suratul Muzammil aya ta 6-8, Allah )S.W.T.( ya ce:

ــ�أ�و ا)ئ�ط�و *د�ش�أ �ي%ه %ل�ي!الل �ة�ئ%اش�ن !ن%إ ن% إ(٦))يال%ق �م�و�ق �ك7بــ�ر �م�اســ %ر�كــ�اذ� و(۷))يال%و�طــ ا)ح�ب�س %ار�ه!الن ي%ف �ك�ل(۸–٦: المزمل سورة( )۸))يال%ت�ب�ت %ه�ي�ل%إ �ل!ت�ب�ت�و

Ma’ana: “Lallai ne tsaiwar dare ita ce mafi nutsuwa kuma mafi daidaituwar magana(6) Lallai ne kana da tasbihi mai tsawo a cikin yini(7) Kuma ka ambaci sunan Ubangijinka kuma ka yanke (kauna daga kowa ka koma) zuwa gare Shi yankewa(8)”

A cikin Suratun Nur, aya ta 36 Allah Ta’ala ya ce:

�ه�م�اســ ا�يهــ%ف �ر�ك�ذ�يــ�و �ع�فــ�ر�ت ن�أ �الله �ن%ذ�أ Eوت�ي%ب ي%ف (۳٦النور: )سورة %ال�ص�أل�او� 7و�د�غ�ال%ب ا�يه%ف �ه�ل �ح7ب�س�ي

Ma’ana:“A cikin waxansu gidaje waxanda Allah Ya yi umurnin a xaukaka kuma a ambaci sunanSa a cikinsu (wasu mazaje) suna yin tasbihi a gare shi a cikinsu safe da maraice.”

Allah )SWT( ya qara yi mana bayanin lokutan da suka fi dacewa da ambatonsa a cikin suratul Insani aya ta 25 – 26 ya ce:

%ل�يــ!الل �ن%م� و(۲٥))يال%صــ�أ�و )ة�ر�كــ�ب �ك7بــ�ر �م�اســ %ر�كــ�اذ�واإلنسان سورة( ۲٦))يال%و�ط )ال�ي�ل �ه�ح7ب�س�و �ه�ل �د�ج�اس�ف

65

Page 66: Littafin Zikri

Ma’ana:“Kuma ka ambaci sunan Ubangijinka, safe da maraice(25) Da daddare kuma sai ka yi sujjada gare Shi ka tsarkake shi dare mai tsawo(26)”A cikin Hadisi kuma:

�و�أ �ان�حــ�ط�ب ى�ل%إ Eم�و�يــ !ل�ك وا�د�غ�ي �ن�أ *ب%ح�ي �م�ك*ي�أ % ى�لإ Eم�ث%إ %ر�ي�غ ي%ف ن�ياو�م�و�ك �ين�ت�اق�ن%ب �ه�ن%م ي%ت�أ�ي�ف %يق%ق�ع�الب* %اللــه �ول�ســ�ر ا�ي ا�ن�ل�ق�ف ؟Eم%ح�ر %ع�ط�ق �ال�و ك� ن�ح% ،ذ�لــ%

ــ ــ�ي �ال�ف� أ�:ال�ق ــ�أ و�د�غ ي�ع�ل�م� %د%ج�ســ�م�ال ى�ل%إ �م�ك�د�ح �و�أ ف� �ن%م �ه�لــ ر�يــ�خ ،!ل�جــ�و !ز�عــ %الله %اب�ت%ك �ن%م %ن�ي�ت�آي �أ�ر�ق�ي �ه�لــ �ريــ�خ ع�بــ�ر�أ�و ،Eث�ال�ث �ن%م �ه�لــ ر�ي�خ ث�ال�ث�و ،�ين�ت�اق�ن مســلم . )رواه%ل%ب%إل�ا �ن%م %ه%ن!اد�د�ع�أ �ن%م�و ،Eع�ب�ر�أ %ن�م

�ب�ة� ع�ن �رE ب�ن% ع�ق (ع�ام%Ma’ana:“Waye yake so ya dinga sammako kowace rana zuwa Buduhana ko kuma Aqiq, sai ya dawo da rakuma guda biyu maza ba tare da zunubi ba, kuma ba da yanke zumunci ba? Sai muka ce, ya Manzon Allah dukkaninmu. Sai ya ce: xayanku ba zai je Masallaci da safe ya koyar da ayoyi biyu daga littafin Allah Maxaukaki ba, shi ya fi alheri a gare shi daga raquma biyu, haka nan kuma ya karanta ayoyi uku su suka fi alheri daga raquma uku, haka nan kuma ya karanta ayoyi hudu su suka fi alheri daga raquma huxu, haka nan

66

Page 67: Littafin Zikri

kuma idan ayoyi suka yawaita sun fi yawaitar raquma.”

ــ!للا �ن%م�و ــ�د�أ�و �ه�ح7ب�ســ�ف %ل�ي ق ســورة) ود�ج*الســ �ار�ب٤٠)

Ma’ana: “Kuma da daddare sai ka yi tasbihi a gare Shi kuma da bayan sujada.”

A cikin Suratul Isra’i aya ta 78, Allah Ta’ala ya ce:

م% ال�ة� أ�ق% د�ل�وك% الصــ! ــ% م�س% ل %ل�ى الشــ! ق% إ ل% غ�ســ� �ــ ال!ليء�ان� �ر �ر% و�ق �جــ ء�ان� إ%ن! ال�ف� �ر �ر% قــ �جــ ان� ال�ف� ود)ا كــ� �ه � م�شــ(۷۸اإلسراء: )سورة

Ma’ana:“Ka tsayar da Sallah tun daga karkatar rana zuwa ga duhun dare da lokacin fitar alfijir lallai ne karatun a (lokacin) sallar Asuba shi ne lokacin halartar (mala’iku).”

Sannan a cikin aya ta 79 ya ce:

د� الل!ي�ل% و�م%ن� ج! ت�ه� ل�ة) ب%ه% ف� ك� ن�اف% ى لــ� ك� أ�ن� ع�ســ� ي�ب�ع�ثــ�ب*ك� ا ر� ام) م�ود)ا م�ق� �(۷۹اإلسراء: )سورة م�ح

Ma’ana:“Kuma da daddare sai ka yi sallar nafila da shi (Alqur’ani) wacce ta kevanta da kai tare da tsammanin Ubangijinka ya tayar da kai a wani matsayi abin godewa (wato matsayin mai ceto).”

67

Page 68: Littafin Zikri

A cikin Suratul Munafiqun, aya ta 9 Allah Ta’ala ya ce:

ا �ي*ه� ن�وا ال!ذ%ين� ي�أ ك�م� ال� ء�ام� ال�ك�م� ت�ل�ه% و� �و�ال�د�ك�م� و�ال� أ�مــ أ�

�ر% ع�ن �ــ ــه% ذ%كـ ل� و�م�ن� اللـ ــ� عـ �ك� ي�ف ــ% ك� ذ�لـ ــ% أ�ول�ئـ ه�م� ف�ون� �ر (۹المنافقون: )سورة ال�خ�س%

Ma’ana:“Ya ku waxanda suka yi imani kada dukiyoyinku da ’ya’yanku su shagaltar da ku daga ambaton Allah kuma wanda ya yi haka to waxannan su ne masu hasara.”

68

Page 69: Littafin Zikri

BABI NA UKU

الحسنى الله بأسماء األذكار

ZIKIRI DA SUNAYEN ALLAH KYAWAWAIdan muka fara bayani a kan sunayen

Allah, su ma wani fage ne mai faxi, sai dai mun sani a baya cewa, zikiri ya qunshi zikiri da kuma addu’a.

Don haka, Sheikh Abubakar Mahmud Gumi[rahimahul lahu] ya kawo a cikin Tafsirin sa “Raddul Azhani” cewa, addu’a da sunan Allah mafifici karvavviya ya ce: Cikin Suratul Namli, aya ta 40:

ال� ن�د�ه� ال!ذ%ى ق� ل�م ع% �ن�ا ال�ك%ت�اب% م%ن� ع% ب�ل� ب%ه% ء�ات%يك� أ ق��ت�د! أ�ن �ك� ي�ر �%ل�يــ ك� إ �فــ �ا ط�ر ل�مــ! ء�اه� ف� ا ر� ر¹ ت�ق% �د�ه� م�ســ �نــ ع%

ال� ذ�ا ق� ل% م%ن� ه� �ب7ي ف�ض ك�ر� ن%ي ل�ي�ب�ل�و� ر� ��أ�ش ر� أ�م� أ � أ�ك�فــ�ك�ر� و�م�ن ا ش� %ن!مــ� ك�ر� فإ �ه% ي�شــ ســ% �ر� و�م�ن� ل%ن�ف إ%ن! ك�فــ� فــ�ب7ي [٤٠النمل: ]سـورة ك�ر%يم غ�ن%ي ر�

Ma’ana:“Sai wani wanda yake da ilimi daga littafin (Attaura) ya ce, ni zan zo maka da shi a gabanin qiftawar ganinka, to a lokacin da ya gan shi tabbatacce a wurinsa, ya ce, wannan yana daga falalar Ubangijina, domin ya jarraba ni shin zan gode ne ko kuma zan butulce, kuma wanda ya gode, to yana godewa ne domin kansa, wanda kuwa ya

69

Page 70: Littafin Zikri

butulce, to lallai Ubangijina Wadatacce ne Karimi.”

A cikin sharhin wannan aya cewa, Asifu Ibn barkhiya ya kasance mai gaskiya ne kuma masanin sunan Allah ne mafifici, wanda idan an yi roqo da shi addu’ar karvavviya ce, wasu malamai sun ce:

ال�ل% ذ�ا "يا ام% ال�ج� ا�إل%ك�ر� ي* ي�ا و� ". ح� �ي*وم 18ي�اق�

An rawaito daga Aisha Allah ya qara yarda da ita, da kuma Zuhuri cewa, addu’ar ita ce:

ا ا يــ� نــ� %ل�ه� ه� إ %لــ� إ ل7 و� �ءE كــ �ي ا شــ� %ل�هــ) د)ا إ ه� ال� و�احــ% %لــ� إ%ال! إ" �ن�ت� .19أ

Ma’ana:“Ya Abin bautarmu, kuma Abin bautar kowa da komai, Abin bauta xaya Maxaukakin Sarki, babu Abin bauta sai Kai”

Wasu malaman kuma sun ce Mala’ika Jibrilu ne wasu kuma suka ce Annabi Sulaiman ne ya yi addu’a wanda yake da zikiri a hade.

Abu ne mawuyaci a bambanta tsakanin sifatullahi da Asma’ullahil Husna, idan muka dauki sunayen Allah )SWT( xaya bayan xaya zamu ga cewa ai sunayen nan ma siffofin

18 Raddul Azhan. 19 Raddul Azhan.

70

Page 71: Littafin Zikri

Allah )SWT( ne, misali, a cikin Suratul Isra’i aya ta 110 Allah )S.W.T.( ya ce:

ل% �و% الله� اد�ع�و قم�ن� اد�ع�و أ� �ح ا الــر! �ي!امــ� د�ع�وا أ ه� تــ� لــ� ف�

�اء م� �ن�ى ا�أل�س �ســ �ر� و�ال� ال�ح هــ� �ال�ت%ك� ت�ج اف%ت� و�ال� ب%صــ� ت�خــ�ا ــ� غ% ب%ه ــ� اب�ت ك� ب�ي�ن� و� ــ% ــال) ذ�ل ب%يـ ــورة س� اإلســراء: )سـ١١٠.)

Ma’ana:“Ka ce ku kirayi Allah (SWT) ko kuwa ku kirayi mai rahama. Kowanne kuka kira to, yana da sunaye mafi kyau. Kuma kada ka bayyana karatun sallarka, kuma kada ka boye shi. Ka nemi tsaka-tsakin wannan.”

Sannan a cikin Suratul A’araf, Aya ta 180 Allah )SWT( ya ce:

ل%ل!ه% اء� و� م� �ن�ى ا�أل�س �اد�ع�وه� ال�ح�س ا فــ� وا ب%هــ� �ذ�ر ذ%ين� و� الــ!د�ون� ائ%ه% ف%ي ي�ل�ح% م� �س

و�ن� أ� ز� �ي�ج ا س� ان�وا� مــ� ون� كــ� �لــ ي�ع�م�(١۸٠األعراف: )سـورة

Ma’ana:“Kuma Allah (SWT) na da sunaye masu kyau, sai ku roqe Shi da su, kuma ku bar waxanda suke fanxarewa game da sunayenSa, da sannu za a saka musu da abin da suka kasance suna aikatawa”.

“Waxanda suke roqon Allah )SWT( ba da sunayensa masu kyau ba, su ne aka siffanta da dabbobi, kuma ana fahimtar cewa ba a roqon Allah )SWT( da wani suna nasa, idan bai kasance a cikin sunayensa masu

71

Page 72: Littafin Zikri

kyau ba, sai fa idan ya zama a dunqule ne, kamar a ce, Ya Allah )SWT( ina roqon Ka da sunayen ka waxanda na sani da waxanda ma ban sani ba, domin hadisi ya nuna a yi haka.” Raddul Azahan

�ب%ي ع�نة� أ� ي�ر� ر� �ي� ه ض% ال� ع�ن�ه� الله� ر� : ق� ال� ول� ق� �ــ س ر��ــه ل!ى الل ــه� صــ� ه% الل �ــ : "إ%ن! ع�ل�ي ل!م� ــه% و�ســ� ع�ة) لل � ت%ســ

ع%ين� �ت%س ا و� م) �ائ�ة) اس د)ا، إ%ال! م% ا م�ن� و�اح% اه� صــ� �ل� أ�ح د�خــ�ن!ة�". )رواه ل%م(. البخاري ال�ج� � وم�س

Ma’ana: Abu Huraira (R.A.) ya ce, Manzon Allah (S.A.W.) ya ce: “Allah (SWT) yana da sunaye casa’in da tara, (99) duk wanda ya kiyaye su zai shiga Aljanna”. (Bukhari da Muslim ne suka rawaito)20

Wannan Hadisin ba yana nufin Allah )SWT( yana da sunaye xari ba xaya )99( ne kawai ba, malamai sun bincika Alqur’ani da Hadisai inda suka ga lallai Allah )SWT( yana da sunaye sama da haka )ko ma ba a san iya yawan sunayensa ba(, akwai Hadisi da ya ce, Annabi (S.A.W.) ya yi addu’a kamar haka: “Ya Allah ina roqon Ka da dukkanin sunayenka da ka ambaci kanKa da su, ko ka bayyana a cikin littafin Ka ko kuma wanda Ka sanar da wani daga cikin halittarKa, ko kuma wanda Ka kevance kanKa )da saninsu( a

20 Sahihul Bukhari da Sahihu Muslim.

72

Page 73: Littafin Zikri

cikin iliminKa na gaibu da yake tare da Kai …”

Har ila yau, akwai Hadisi da ya danganta wa sunayen Allah )SWT( siffarsa.

�ب%ي ع�نة� أ� ي�ر� ر� �ي� ه ض% ائ�ة� ت�ع�ال�ى لله% إ%ن! ع�ن�ه� الله� ر� م%

،Eة م� �ح ل� ر� �ن�ز� ا أ ن�ه� ة) م% م� �ح د�ة) ر� ن7 ب�ي�ن� و�اح% ا�إل%ن�س% ال�ج% و�

ائ%م% ــ� ال�ب�هـ و�ام7 و� ــ� ال�هـ ا و� ــ� ، ف%يهـ ون� �اط�ف ــ� ا ي�ت�عـ ــ� ب%هـ و�، ون� �ــ ئ اح� ا ي�ت�ر� ــ� ب%ه ف� و� ــ% و�ح�ش� ت�ع�ط �ــ ا، ع�ل�ى ال د%ه� ــ� ل و�

ر� أ�خ! ع)ا الله� و� �ع%ين� ت%س �ت�س ة) و� م� �ح م� ر� ح� �ر ا يــ� اد�ه� ب%هــ� بــ� ع%ي�ام�ة%". )رواه ي�و�م� مسلم( ال�ق%

Ma’ana:An karvo daga Abu Huraira (R.A.) cewa, Manzon Allah (S.A.W.) ya ce: “Lallai Allah Maxaukakin Sarki yana da rahama guda xari, ya saukar da guda xaya daga cikin rahamarsa a tsakanin aljanu da mutane da dabbobi da qwari. Da wannan rahamar ake samun tausayi da jinqai a tsakaninsu, da ita dabbar dawa take tausayin xanta. Allah (SWT) ya bar sauran casa’in da tara wanda zai yi wa bayinSa rahama da ita ranar alqiyama.” (Muslim ne ya rawaito).

Akwai taqaddama da yawa a tsakanin manyan malamai masana ilimi daban-daban a kan sunaye da siffofin Allah, buqatarmu kawai mu san wane ne Allah )SWT(? yaya rahamar Sa da uqubar Sa suke? Kuma ta yaya zamu danganta falalar zikiri da sunaye

73

Page 74: Littafin Zikri

da siffofin Allah )S.W.T(? Ina so a fahimci cewa, duk ayoyin Allah )S.W.T( da suka nuna mana siffofinSa da ni’imarSa za su ba da fa’ida idan aka yi amfani da su ta hanyar zikiri, ko dai domin gode wa Ubangiji da ya samar da kai, ko don yaba masa, ko don yin izina da wannan siffar a kan qarfafa imani da dogaro da Allah, ko kuma domin wata buqata ta musamman a wajen Sa.

A cikin Suratu Ali Imrana, aya ta 189 – 191:

ه% ــ! ل%ل ك� و� �ــ ل �و�ات% م م� ــ! ض% الس �را�أل� ــه� و� الل ل7 ع�ل�ى و� �ــ ك

Eء �ي د%ير) ش� ل�ق% ف%ي ( إ%ن!١۸۹ق� و�ات% خ� م� ض% الســ! �را�أل� و�

ت%ال�ف% �ار% ال!ي�ل% و�اخ الن!ه� ) أل�ول%ى آلي�اتE و� اب% ــ� (١۹٠ا�أل�ل�بون� ال!ذ%ين� �ا الله� ي�ذ�ك�ر ي�ام) ود)ا ق% �عــ �م� و�ع�ل�ى و�ق وب%ه% �نــ � ج

ون� �ك!ر ي�ت�ف� ق% ف%ي و� �لــ و�ات% خ� م� ض% الســ! �را�أل� ا و� ب!نــ� ا ر� مــ�

ت� �ل�ق ـذ�ا خ� ال) ه� ان�ك� ب�اطـ% ب�ح� �ا ســ نــ� ق% ار) ع�ـــذ�اب� ف� النــ!(١۹١–١۸۹عمران: آل ( )سورة١۹١

Ma’ana:Kuma ga Allah mulkin sammai da qassai yake, kuma Allah mai iko ne a kan komai(189) Lallai ne a cikin halittar sammai da qassai da savawar dare da yini akwai ayoyi ga ma’abota hankali(190) Waxanda suke ambaton Allah a tsaye da zaune da kuma a kishingide, kuma suna tunani a kan halittar sammai da qassai (suna cewa), Ya Ubangijinmu, ba Ka halicci wannan a banza

74

Page 75: Littafin Zikri

ba, tsarki ya tabbata gare Ka, saboda haka Ka tsare mu daga azabar wuta(191).”

Saboda haka, malaman sunna suka yi manhaji na fahimtar sunayen Allah )SWT( ga kaxan daga cikin tsarin: Allah )SWT( bai yi kama da wani abin halitta ba, kama ta zati ko ta siffa, ko ta aiki. Allah )SWT( ya faxa a cikin Alqur’ani cewa:

ث�ل%ه% ل�ي�س� ء ك�م% �ي و� ش� �م%يع� و�ه ير� الســ! )ســورة ال�ب�صــ%(١١الشورى:

Ma’ana:“Babu wani abu wanda yayi kama da Shi, kuma shi Mai ji ne Mai gani”.

Akan yi bincike a bisa sunayen Allah )SWT( akwai da niyyar bauta ya zo cewa: “Wajibi ne yin imani da siffofin Allah )SWT( da ya siffanta kan Sa a Alqur’ani ko kuma Manzon Allah (S.A.W.) ya siffanta shi da shi ba tare da yin tawili ko kawo naqasa ko kamanta shi da siffofin abin da ya halitta ba.”

SUNAYEN ALLAH (S.W.T.)Sunan “Allahu” ya zo a cikin Alqur’ani

mai girma, sau dubu biyu da dari shida da biyu )2602(. Sunan “Allah” ya haxe dukkan sauran sunayen Allah )S.W.T(, don haka ne ake jingina dukkan sunayen Allah )SWT( gare

75

Page 76: Littafin Zikri

Shi, amma ba a jingina shi da wani sunan Ubangiji. Misali:

ل%ل!ه% اء و� م� �ن�ى ا�أل�س �ســ �اد�ع�وه� ال�ح ا فــ� )األعــراف: ب%هــ�١۸٠)

“Allah (SWT) yana da kyawawan sunayen ku kira Shi da su”.

Imamul Gazali ya fada a cikin littafin sa, Almaqsad Al’asnadiy fi Sharhi Asma’ullahil Husna, cewa: “Ya kyautu cewa, mutum ya qudirci nufin bauta da kuma rashin tuna duk wani ubangiji da ba Allah ba duk lokacin da aka ambaci sunan Ubangiji Allah )SWT(”. Imami Ibn Kathir ya faxa a cikin tafsirinsa )1/52( cewa sunan )Allahu( suna ne da ba’a tava ambaton wanin Allah )SWT( da shi ba.

ل% �م! قــ �ك� الل!ه الــ% ك% م� �لــ �ت%ى ال�م �ؤ �ك� تــ �لــ �آء� م�ن� ال�م ت�شــ��ت�ن�ز%ع ل�ك� و� �آء� م%م!ن� ال�م ت�ع%ز* ت�ش� آء� م�ن� و� ت�ذ%ل* ت�ش� م�ن� و�

آء�...( )سورة (۲٦عمران: آل تش�Ma’ana:“Ka ce Ya Allah mamallakin mulki, kana bayar da mulki ga wanda ka so, kuma kana tuve mulki daga wanda ka so, kuma kana xaukaka wanda ka so, kuma kana qasqantar da wanda ka so…”

Don haka, an so mai roqon Allah )SWT( ya roqe shi da sunayen Sa da siffofinSa, kamar addu’a.

76

Page 77: Littafin Zikri

م! �%ن7ي ألل!ه أ�ل�ك� إ �ســأ�ن! أ� ك� بــ% د� لــ� �مــ ه� ال� ال�ح� %لــ� �ن�ت� إ%ال! إ أ

د�ك� �ــ ر%يك� ال� و�ح ــ� ، ش ك� ــ� ان� ل ــ! ن د%يع� ال�م� ــ� و�ات% ب م� ــ! الس

ض% �را�أل� ال�ل% ذ�ا ي�ا و� ام% ال�ج� ا�إل%ك�ر� ي* و� وم� ي�ا ي�اح� يــ* %ن7ي ق� إ

أ�ل�ك� �سن!ة� أ� أ�ع�وذ� ال�ج� أصــحاب الن!ار%". )رواه م%ن� ب%ك� و�

السنن(. Ma’ana: “Ya Allah (SWT) ina roqon Ka ina mai tabbatar da dukkan godiya ta tabbata a gare Ka, babu abin bautawa sai Kai, Kai Kaxai KaKe, baka da abokin tarayya, Mai baiwa, Mahaliccin sammai da qassai, ya Ma’abocin girma da karamci, ya Rayayye kuma Tsayayye, ina roqon Ka Aljanna kuma ina neman tsarinKa daga wuta”.21

Kuma Allah )SWT( ya faxa cewa: � أ ر� �ب*ك� اق ر� م و� (۳العلق: )سورة ا�أل�ك�ر�

Ma’ana: “Ka karanta (abin da aka saukar maka) kuma, Ubangmijinka Shi ne mafi karamci”.

ا ي�ا �ي*ه� ان� أ ا اإل%ن�ســ� ك� مــ� ر! ك� غــ� بــ7 ر%يم% ب%ر� )ســورة ال�كــ�(٦اإلنفطار:

Ma’ana: “Ya kai mutum me ya rude ka game da Ubangijinka mai karamci”.

إ%ن! ب7ي ف� (٤٠النمل: )سورة ك�ر%يم غ�ن%ي ر�Ma’ana:

21 Ibn Maja 329/2

77

Page 78: Littafin Zikri

“Lallai Ubangijina Mawadaci ne mai Karamci”.

Ma’anar Al-Akram:Ibn Taimiyya ya faxa a cikin littafinsa

mai suna: “Al-fatawa Al-Kubra” cewa, lafazin Al-Karamu ya haxe dukkan ma’anar kyauta kamar yadda Allah )SWT( ya faxa a cikin Alqur’ani.22

Al-Baihaqi shi ma ya faxa a littafinsa mai suna: “Al-Asma’u was sifat.” cewa: Al-karamu ya haxe dukkan cikar ma;’anar kyauta kamar yadda Allah )SWT( ya faxa a cikin Alqur’ani. Kuma yana cewa ma’anar mai kyauta yake daidai da shi.23

Daga karamci da Allah )SWT( ya yi mana, ni’ima ba don mun cancanta ba, haka kuma ya kyautata mana tun kafin mu tambaye Shi, kuma Yake karbar tubar bayinSa, bayan saba maSa. Allah )SWT( ya ce:

! اب� م�ن� إ%ال ــ� ل� و�آم�ن� ت ــ% ا ع�م�ال) و�ع�م ال%ح) ــ� ك� ص ــ% أ�ول�ئ ف��م� اللــه� ي�ب�د7ل ي7ئ�ات%ه% ن�اتE ســ� ســ� ان� ح� ا اللــه� و�كــ� ور) � غ�فــ

ا يم) ح% (۷٠الفرقان: )سورة ر�Ma’ana: “Sai dai wanda ya tuba kuma ya ba da gaskiya kuma ya aikata aiki na gari, to

22 Alfatawa Alkubra 16/293 – 296. 23 Al-Asma’u was Sifat shafi na 54

78

Page 79: Littafin Zikri

waxannan Allah yana musanya munanan ayyukan su da kyawawa. Kuma Allah ya kasance mai gafara ne mai jinqai”.

Allah )SWT( ya faxa a cikin Suratul Hadidi:

و� �و!ل� هر� ا�أل� ا�آلخــ% اه%ر� و� اط%ن� و�الظــ! ال�بــ� و� و� �ل7 و�هــ � ب%كــEء �ي (.۳الحديد: )سورة ع�ل%يم ش�

Ma’ana: “Shi ne na farko, kuma na qarshe, bayyananne, voyayye kuma Shi Masani ne da dukkan komai”.

An rawaito daga Abu Huraira )R.A.( daga Annabi (S.A.W.) cewa: Annabi (S.A.W.) ya kasance idan zai kwanta yana cewa:

م! �ب! الل!ه و�ات% ر� م� ب�ع% الس! ب! الس! ش% و�ر� � ال�ع�ظيم%، ال�ع�رب! ل7 و�ر� �ــ ءE ك �ي ــ� ال%ق� ش ــ� و�ى، ال�ح�ب7 ف ــ! ز%ل� والن �ــ ن �م و�

اة ، الت!و�ر� يل% ا�إل%ن�ج% ان، و� قــ� �ر �وذ� وال�ف �ك� أ�عــ ر7 م%ن� بــ% شــ�ل7 �ــ ءE ك �ي ــ� �ن�ت� ش ذ أ ــ% ي�ت%ه%، آخ ــ% م! ب%ن�اص �و!ل� أن�ت� الل!ه

ا�أل�ل�ي�س� ك� ف� ب�لـــ� ء ق� �ي �ن�ت� شـــ� أ ر� و� ل�ي�س� اآلخـــ% د�ك� ف� � ب�عـــء، �ي �ن�ت� ش� أ اه%ر� و� ل�ي�س� الظــ! ك� ف� و�قـ� ء، ف� �ي �ن�ت� شـ� أ و�

�اط%ن ــ� ل�ي�س� ال�ب ك� ف� ــ� يء، د�ون ا ا%ق�ض% شــ� ــ! ، ع�ن ــد!ي�ن� الاغ�ن%ن�ا ر%. ]رواه م%ن� و� �ق مسلم[ ال�ف�

Ma’ana:“Ya Allah Ubangijin sammai bakwai, Ubangijin Al’arshi mai girma, kuma Ubangijin komai mai fitar da dukkan qwayoyi da abin da suka qunsa wanda ya saukar da Attaura da Injila da Alqur’ani. Ina neman tsarinKa

79

Page 80: Littafin Zikri

daga sharrin kowane abu da kake riqe da makwarkwaxarsa. Ya Allah, Kai ne na farkon da babu abin da ya rigaye Ka, kuma Kai ne na qarshen da babu wani abu bayanka, kuma Kai ne bayyanannen da babu abin da ya fi ka fitowa, kuma Kai ne boyayyen da babu abin da ya fi ka boyuwa, Ka biya mana bashinmu, kuma Ka wadata mu daga talauci”.24

Ma’anar Al-Auwalu Wal-Akhiru: Ya zo a cikin littafin Al’asma’u wassifat

na Baihaqi shafi na )10( cewa: Na farko shi ne wanda babu wani abu

gabansa, na qarshe kuma wanda babu wani abu bayan sa. Don haka, tun da Ubangiji ya kasance ba shi da farko ba shi da qarshe to kuwa shi ne na farko kuma shi ne na qarshe.

Imam Fakhrur Razi ya faxa a cikin tafsirinsa shafi na 311 – 312 cewa, Allah Shi ne na farko kafin komai, Shi ne na qarshe bayan komai, Shi ne Zahiri ta hanyar nuna qudurarSa a kan komai, kuma Shi ne a voye ta hanyar iliminSa. Imam Fakhrar Razi ya qara da cewa, a duk sanda aka tambayi Musulmi cewa yaushe ne Allah ya kasance? Sai ya amsa da cewa:

24 Sahihu Muslim hadisi 103.

80

Page 81: Littafin Zikri

و� �ــ و!ل� هر� ا�أل� ــ% اه%ر� وا�آلخ ــ! اط%ن� و�الظ ــ� ال�ب ــورة و� )س(۳الحديد:

Ma’ana: “ Shi ne na farko kuma na qarshe, na fili kuma na voye”.

Ma’anar Al-Bari’u: Allah Maxaukakin Sarki ya fada a cikin Alqur’ani mai girma cewa:

و� �ــ ــه� ه ال%ق� الل ــ� ار%ئ� ال�خ ــ� ر� ال�ب و7 ه� ال�م�صــ� ــ� اء� ل م� � ا�أل�ســن�ى �(۲٤الحشر: )سورة ال�ح�س

Shi ne mahalicci mai qagowa. Al-Qurdubi ya fassara Al-Bari’u a cikin

tafsirinsa da cewa: “Allah Maxaukaki, shi ne mai tsagowa mai qagowa”.

Don haka, za mu gane cewa Allah Maxaukakin Sarki Shi ne ya fara halitta domin Shi ne ya qagi jikunnan ababen halitta sannan ya saka musu rai.

Wannan su ne kaxan daga ayoyin da Allah )SWT( ya siffanta kanSa a cikin Alqur’ani, saboda haka ayoyi masu sifatul Lahil ulya za’a yi zikiri da su domin godiyar Allah da yaba maSa da kuma neman biyan buqatu na matsaloli daban-daban na rayuwa.

��لل!ه %ل�ه� ال� ا و� إ%ال! إ �ي* ه ي*وم� ال�ح� ذ�ه� ال� ال�ق� �ن�ة ت�أ�خــ و�ال� ســ%م �ا ل�ه� ن�و و�ات% ف%ي مــ� م� ا الســ! مــ� ض% ف%ي و� �ر

ذ�ا م�ن ا�أل�ع� ال!ذ%ي ف� �د�ه� ي�ش �نــ ه% إ%ال! ع% ا ي�ع�ل�م� ب%إ%ذ�نــ% م� ب�ي�ن� مــ� د%يه% ��يــ أ

81

Page 82: Littafin Zikri

ا م� و�م� �ه ل�ف� يط�ون� و�ال� خ� ءE ي�ح% �ي ه% م%ن� ب%ش� ل�م% ا إ%ال! ع% ــ� ب%ماء� ع� ش� ي*ه� و�ســ% ســ% �و�ات% ك�ر م� ض� الســ! �ر

ا�أل� ود�ه� و�ال� و� � ي�ئــا ــ� م ظ�ه� �ف و� ح% �ــ ــورة ال�ع�ظ%يم% ال�ع�ل%ي* و�ه ــرة: )س البق

۲٥٥)Ma’ana:“Allah babu wani abin bautawa da gaskiya sai Shi, Rayayye, Mai tsayawa da komai, gyangyaxi ba ya kama Shi, kuma barci baya kama Shi, abin da yake cikin sammai da abin da yake cikin qassai (duk) nasa ne babu (wanda yake) ceto a wurinsa sai da izininsa. Yana sane da abin da yake a gabansu da abin da yake bayansu. Kuma su ba su kewaye da komai daga iliminSa ba sai abin da ya so. Kursiyyunsa ya yalwaci sammai da qasa. Kuma tsare su ba ya yi masa nauyi, kuma Shi ne Maxaukaki Mai girma”.

Wannan ayar ta qunshi sunan Allah )SWT( mafifici, kuma ta zama addu’a gare mu yayin barci, kuma ta zama rigakafi a gare mu, daga qarshe, ina ba da shawara ga dukkan Musulmi da su lazimci wannan aya, domin tana daga cikin manyan ayoyin Alqur’ani mai girma. Sannan kuma za a samu natsuwa da kwanciyar hankali, idan ana karanta ta. Kuma yin haka na sa a samu kusanci da Allah )SWT( da soyayyarSa da ta mala’iku da ta mutane.

82

Page 83: Littafin Zikri

Kuma wannan Hadisi yana qara bayanin wannan aya kamar haka:

�ة� أ�بي و�ع�ن ي�ر� ر� �ي� ه ضــ% ه� اللــه� ر� �ول� و�ك!ل�ن%ى ع�نــ �ســ ر�ل!ى الله% ل!م� ع�ل�ي�ه% الله� ص� ظ% و�س� �فــ اة% ب%ح% كــ� ان ز� م�ضــ� ر�

ان%ى ــ� �ت أ ، ف� Eآت �ل ــ� ع ج� ــو ف� ام%، من يحث ــ� ه� الط!ع �ــ ذ�ت أ�خ� ف�، �ل�ت �ق فع�ن!ك ف� �ول% إ%ل�ى ألر �س ل!ى الله% ر� ه% الله� ص� �ــ ع�ل�ي، ل!م� : إ%ن7ى و�س� ال� ق� ت�اج ف� �ي�ال، ع�ل�ي! م�ح ل%ي ع% ة و� اجــ� ح�د%يد�ة، ه� ش� �تــ حم� ر� ل�ي�ت� ف� خ� ه�، ف� �، ع�نــ �ب�ح�ت �صــ

أ� ال� ف� قــ� ف��ول �س ل!ى الله� ر� : يــا ع�ل�ي�ه% الله� ص� ل!م� ا و�س� �بــ� ة� أ ر� �يــ ر� � ه

ا ع�ل� م� ك� ف� �ير ة؟ أ�ســ% ا ال�ب�ار%حــ� : يــ� �ل�ت �ول� ق �ســ اللــه% ر�ك�ا ة) ش� اج� ي�اال)، ح� ت�ه� و�ع% �م ح� ر� ل%يت� ف� خ� ب%يل�ه�، ف� : س� ال� ق� ف�ا م�

%ن!ه� أ� د� إ ذ�%ب�ك� ق� ي�ع�ود�، كــ� ف�ت� و�ســ� ر� عــ� ه� ف� �نــ! ع�ود� أ ي�ســ�و�ل% ول% ل%ق� �س ل!ى الله% ر� ل!م� ع�ل�ي�ه% الله� ص� ف�رصدته و�س�ع�ل� ج� ذ�ته الط!ع�ام%، م%ن� يحثو ف� فع�ن!ك� فأ�خ� �ر

: أل� �ل�ت �ق ف�ول% إلى �س ل!ى الله% ر� ه% اللــه� صــ� �ل!م� ع�ل�يــ : و�ســ� ال� قــ� ف�

إ%ن7ي د�ع�ن%ي، اج، فـــ� تـــ� �ال و�ع�ل�ي! م�ح يـــ� ود�، ال� ع% � أ�عـــ�ت�ه حم� ر� ل�ي�ت� ف� ب%يل�ه�، و�خ� ، س� �ب�ح�ت �ص

ول� فقــال فأ� �ســ ر�ــه% ل!ى الل ــ� ــه� ص ه% الل �ــ ه� ع�ل�ي ــ! %ن : إ ل!م� ــ� د� و�س ــ� ــذبك ق ك

�د�ت�ه صـــ� ر� ي�ع�ود�. ف� ة، و�ســ� ل� الث!ال%ثـــ� عـــ� ج� م%ن� يحثـــو ف�ام%، ه�، الط!عــ� �ــ ذ�ت أ�خ� ك ف� µــ : ألرفعن �ل�ت �ق ول% إلى ف� �ســ ر�

ل!ى الله% ، ع�ل�ي�ه% الله� ص� ل!م� ذ�ا و�س� ر و�ه� ات ثالث آخ% µر�م %ن!ك� ع�م� إ �ود، ال� ت�ز �ال� ثم ت�عــ قــ� ود�. ف� �ن%%ي ت�عــ إن7ي د�ع% فــ�

اتE أ�ع�ل%م�ك� ك� ك�ل%مــ� �ا، اللــه ينفعــ ا ب%هــ� : مــ� �ل�ت �؟ ق ه%ي�%ذ�ا : إ ال� ي�ت� ق� و�

%ل�ى أ� ك� إ اش% أ� ف%ر� ر� �اق ي، آيـة� ف� ســ% � ال�ك�ر�%ن!ه إ ال� ال� ف� ز� ك� يــ� �ظ، اللــه% م%ن� ع�ل�يــ افــ% ك� و�ال� ح� �بــ ر� � ي�ق

ي�ط�ان ت!ى شــ� ب%ح، ح� �ل�ي�ت� ت�صــ خ� ب%يل�ه� ف� ، ســ� �ب�ح�ت �أ�صــ ف�ال� ق� ول� ل%ي ف� �س ل!ى الله% ر� ا ع�ل�ي�ه% الله� ص� : مــ� ل!م� و�ســ�ع�ل� يرك ف� : ي�ا أ�س% �ل�ت �ة. ق ول� ال�ب�ار%ح� �ســ ع�م� اللــه، ر� ز�

83

Page 84: Littafin Zikri

�ه �نــ! ن%ى أ ، ي�ع�ل%م� Eات ع�ن%ي ك�ل%مــ� ا اللــه ينف� ل!ي�ت� ب%هــ� خ� ف��بيل�ه ا س� : "مــ� ال� ال� ق� : قــ� �ل�ت �ي�ت� ل%ي: إ%ذ�ا هي؟" ق و�

أ�%ل�ى ك� إ اش% أ ف%ر� ر� �ق ي، آيـة ف� ا م%ن� ال�ك�رســ% ل%هــ� و!

ت!ى أ� ح�ت�م� �ــة: اللــه� ت�خ ه� ال� ا�آليـ� %لــ� و� إ%ال! إ �ي* هــ ... ال�ح� �وم يــ* ال�ق�

ال� ــ� ال� ال� ل%ي و�ق ز� ــ� ك� ي �ــ ــه% م%ن� ع�ل�ي ظ، الل ــ% اف و�ال� ح�ب�ك� ر� �ي�ط�ان� ي�ق ت!ى شــ� ، ح� ب%ح� �ال� ت�صــ قــ� ل!ى الن!ب%ي* ف� صــ�

�ه% الله �: أ�مــا ع�ل�يــ ل!م� ه� و�ســ� %نــ! د�ق�ك� إ و� صــ� �، و�هــ Eوب�ذ كــ��اط%ب� م�ن� ت�ع�ل�م ذ� ت�خ� �نــ �الE ث�ال�ث% م ا يــا ل�يــ� �بــ� ة�؟ أ ر� �يــ ر� � ه

: ال، �ل�ت �: ذ�ل�%ك� ق ال� ي�ط�ان". ]رواه ق� البخاري[ ش�Ma’ana:“An karbo daga Abu Huraira Allah ya qara masa yarda ya ce, Manzon Allah tsira da aminci su tabbata a gare shi ya wakilta ni in ajiye Zakkar watan Ramadan. Sai wani mutum ya zo yana kwashe kayan abincin sai na kama shi na ce sai na kai shi wajen Manzon Allah (S.A.W.) sai ya ce shi mabuqaci ne, kuma yana da iyali, kuma yana cikin buqata mai tsanani, sai na sake shi da sharadin ba zai sake dawowa ba. Da aka wayi gari na je wajen Manzon Allah (S.A.W.) sai ya ce min ya kuka qare da baqonka na jiya? Na ce ya koka cewa shi mabuqaci ne kuma ga iyali, sai na tausaya masa na qyale shi. Sai Manzon Allah (S.A.W.) ya ce, amma qarya yake, sai ya sake dawowa, na san sai ya dawo saboda abin da Manzon Allah (S.A.W.) ya faxa. Sai na yi dakon sa, sai ga shi yana jidar abincin. Sai na ce masa sai na

84

Page 85: Littafin Zikri

kai shi wajen Manzon Allah (S.A.W.) sai ya sake cewa shi mabuqaci ne, kuma ga iyali amma ka qyale ni ba zan sake ba. Sai na ji tausayinsa na qyale shi. Da aka wayi gari na haxu da Manzon Allah (S.A.W.) sai ya ce mini, ya kuka yi da baqon ka na jiya? Sai na ce ya kawo kuka cewa shi mabuqaci ne, kuma ga iyali sai na tausaya masa na qyale shi. Manzon Allah (S.A.W.) ya ce min amma qarya yake sai ya dawo. Sai na yi dakon sa, sai ya dawo ya kama jidar abincin, sai na kama shi, na ce masa yau kam qarya ta qare sai na kai ka wajen Manzon Allah (S.A.W.) Sai ya ce ka qyale ni zan koyar da kai wasu kalmomi wanda Allah (SWT) zai amfanar da kai in dai ka kiyaye su. Sai na ce yaya kalmomin suke? Sai ya ce idan ka je ga makwancinka, ka karanta Ayatul Kursiyyu, Allah zai kare ka, kuma shaixan ba zai kusance ka ba, har a wayi gari. Sai na qyale shi. Da aka wayi gari, sai Manzon Allah (S.A.W.) ya ce mini ya baqonka na jiya? Sai na ce ya raya cewa zai koya min kalmomi waxanda Allah (SWT) zai amfane ni da su. Sai Manzon Allah (S.A.W.) ya ce yaya kalmomin suke? Sai na karanta Ayatal Kursiyyu, kuma na ce ya ce min idan na je ga makwancina na karanta, shaixan ba zai kusance ni ba har zuwa wayewar gari. Sai

85

Page 86: Littafin Zikri

Manzon Allah (S.A.W.) ya ce, qwarai ya yi gaskiya ko da yake maqaryaci ne. Sai ya tambaye ni ko na san ko wane ne muke ta zantawa da shi har kwana uku, ya Abu Huraira? Sai na ce, a’a. Sai ya ce shaixan ne”.25

�ة� أ�بي ع�ن ي�ر� ر� �ي� ه ض% ه� الله� ر� �، ع�نــ ال� ال� قــ� ول� قــ� �ســ ر�ل!ى الله% : "إ%ن! ع�ل�ي�ه% الله� ص� ل!م� %ذ�ا الله� و�س� ب! إ د)ا أ�ح� �ــ ع�با ــل� د�عــ� ب�ر%ي ال� ج% قــ� ا �بµ%ح�أ إ%ن7ي ف� ــ) ال�ن �أ�ح ف ــ!%ف� ال� ،ه�ب قــ�

�ب*ه ي�ح% ب�ر%يل ف� اء% ف%ي ي�ن�اد%ى ث�م! �ج% م� ول� الس! �ي�ق الله� إ%ن! ف�ال�ن)ا ي�ح%ب* �ب*ه� ف ي�ح% اء% �أ�ه�ل ف� م� ، الســ! ال� ع� ث�م! قــ� ه� ي�وضــ� لــ�

ل �بــ �ض% ف%ي �ال�ق �ر%ذ�ا ا�أل� إ �ب�غ�ض� و� د)ا أ �ا ع�بــ ب�ر%يــل� د�عــ� ج%

�ول �ي�قــ �ب�غ إ%ن7ي ف� ا �ض�أ ال�نــ) �أ�ب�غ ف �ضــ%ف�،�ال� ه ي�ب�غ قــ� �ضــ�ف�� هب�ر%يل اد%ى ث�م! �ج% ل% ف%ي ي�نــ� �اء% أ�هــ م� �ض�ي�ب�غ اللــه� إ%ن! الســ! ــا) ال�ن �أ�ب�غ ف وه�،%ف� �ــ ال� ض ــ� ي�ب�غ ق ون�ه�%ف� �ــ ع�ي� ث�م! ض ــ� ه� وض ــ� ل

�غ�ال�ب�اء ض%". ]رواه ف%ي ض� �رالترمذي[. ا�أل�

Ma’ana: An karvo daga Abu Huraira yardar Allah ta tabbata a gare shi ya ce, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: “Hakiqa idan Allah yana son bawa sai ya kira Jibrilu, sai ya ce masa ina son wane ka so shi, sai Jibrilu ya so shi, sannan sai ya kira halittun da ke cikin sama ya ce musu haqiqa Allah yana son wane ku so shi, halittun cikin sama su so shi. Sai Allah ya sanya wa bawan karvuwa a cikin qasa. Idan Allah yana fushi 25 Shahihul Bukhari Hadisi 23/1

86

Page 87: Littafin Zikri

da bawa, sai ya kira Jibrilu ya ce masa, ina fushi da wane ka qyamace shi. Sai Jibrilu ya qyamaci wannan bawa, sai Jibrilu kuma ya kira halittun da ke cikin sama ya ce ku qyamaci wane saboda Allah ya yi fushi da shi, sai su qyamace shi, sai a sanya masa qyama a cikin qasa”. (Muslim da Tirmizi ne suka rawaito).

Allah )SWT( na farin ciki da masu yi masa ibadar zikiri har ta kai ga yafiyarSa:

�ة� أ�بي ع�ن ي�ر� ر� �ي� ه ض% ال، ع�ن�ه� الله� ر� ال� ق� ول� ق� �ــ س ر��ــه ل!ى الل ــه� صــ� ه% الل �ــ : "إ%ن! ع�ل�ي ل!م� ه% و�ســ� ــ! ة) ل%ل ــ� م�ال�ئ%ك

ق% ف%ي ي�ط�وف�ون� �ون� الط*ر �ل� ي�ل�ت�م%س �إ%ذ�ا الــذ7ك�ر% أ�هــ فــ�د�وا ــ� ا و�ج ــ) م �و ون� ق� �ذ�ك�ر ــ� ــه ي � الل اد�وا ــ� وا ت�ن �ــ ل*م %ل�ى ه� إ

، �ت%ك�م اج� ال� ح� م� ق� �ون�ه �ف �ي�ح ت%ك�م� ف� ن%ح� �أ�ج ــ% %ل�ى ب اء% إ م� الســ!ال� الد*ن�ي�ا، م� ق� �أ�ل�ه �ي�س م� ف� �ب*ه ز! ر� ل! عــ� و� و�جــ� � أ�ع�ل�م� و�هــ�م �ن�ه ا م% ول� م� �اد%ي؟ ي�قــ بــ� ال� ع% ون�ك� قــ� �ب7ح : ي�ســ� �ول � ت�قــ

ون�ك� �ي�ك�ب7ر د�ون�ك� و� مــ� �ي�ح ال� و� . قــ� د�ون�ك� ي�م�جــ7 ول� و� �ي�قــ ف��ل ن%ي؟ هــ� �و

أ� ال� ر� : ال� قــ� ون� �ولــ �ي�ق اللــه% ف� ا و� . مــ� و�ك�أ� ر�

ال� : ك�ي�ف� ق� �ول �ي�ق ن%ي؟ ل�و� ف� �وأ� ال� ر� و� قــ� : لــ� ون� �ولــ � ي�ق

و�ك�أ� � ر� د! ك�ان�وا ب�اد�ة)، ل�ك� أ�ش� د! ع% يد)ا ل�ك� أ�ش� أ�ك�ث�ر� ت�م�ج% و�

ال� ــ� ا. ق ب%يح) �ــ ا ت�س ــ� م : ف� �ول �ــ ال� ي�ق ــ� أ�ل�ون%ي؟! ق �ــ ي�سأ�ل�ون�ك� �ن!ة� ي�س ال� ال�ج� ل� قــ� : و�هــ� �ول �ا؟ ي�قــ و�هــ�

أ� ال� ر� قــ�: ال� ول�ون� �الله% ي�ق ب7 ي�ا و� ا ر� ال� م� ا. قــ� و�هــ�

أ� : ر� �ول �ي�قــ ف�ف� �ك�يــ و� ف� م� لــ� ��ن!ه ا؟ أ و�هــ�

أ� ال� ر� ون� قــ� �ولــ �و� ي�ق م� لــ� ��ن!ه أا و�ه�

أ� � ر� د! ك�ان�وا ا أ�ش� ا ع�ل�ي�هــ� صــ) �ر د! ح% أ�شــ� ا و� ا، ل�هــ� ط�ل�بــ)أ�ع�ظ�م� ا و� ال� ف%يهــ� ة). قــ� غ�بــ� م%م! ر� ؟ ف� و!ذ�ون� ال� ي�ت�عــ� قــ�ول�ون� �ال� م%ن� ي�ق : و�ه�ل� الن!ار%. ق� �ول �ا؟ ي�ق و�ه�

أ� ال� ر� قــ�

87

Page 88: Littafin Zikri

ول�ون� �ي�ق الله% ال� ف� ب7 ي�ا و� ا ر� ال� مــ� ا. قــ� و�هــ�أ� : ر� �ول � ي�قــ

ك�ي�ف� ا؟ ل�و� ف� أو�ه� ال� ر� ون� قــ� �ولــ �و� ي�ق ا لــ� و�هــ�أ� ان�وا ر� كــ�

د! ا أ�ش� ن�ه� ا، م% ار) ر� د! ف% أ�ش� أ و� ال�ة)، ل�ه� ال� م�خ� : قــ� �ول �ي�قــ ف��د�ك�م ه% �أ�ش �ن7ي ف� د� أ ت� ق� �ر ال� غ�ف� . قــ� �م �ول� ل�ه �ك ي�قــ لــ% م�

ة% م%ن� م� ال�م�ال�ئ%كــ� ال�ن ف%يه% �، ل�ي�س� ف �م �ن�ه ا م% %ن!مــ� اء� إ جــ��: ه�م ال� ة). قـــ� اجـــ� اء�، ل%ح� ل�ســـ� �ي ال� ال�ج ق� �م� ي�شـــ ب%ه%

". )رواه �م �ه �ل%س ومسلم( البخاري ج�Ma’ana: “An karvo daga Abu Huraira Allah ya yarda da shi ya ce, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: “Haqiqa Allah yana da wasu mala’iku da ke zagayawa kan hanyoyi suna neman masu yi wa Allah zikiri, idan suka ga masu zikiri sai su kira sauran ‘yan’uwansu suna cewa, ku zo ga abin da kuke nema. Sai su lullube su da fukafukan su zuwa saman duniya ya ce, sai Ubangiji ya tambaye su, alhali ya fi su sani, me bayina ke faxa? Sai mala’iku su amsa cewa suna faxin tsarki ya tabbata gare Ka, suna girmama Ka suna kuma gode maka. Sai Alla ya ce, sun gan ni ne? sai mala’iku su ce, a’a ba su gan Ka ba, sai Allah ya ce, to shin ya kuke tunani da sun gan ni? Sai mala’iku su ce, lallai da sun fi haka ibada kuma da sun yawaita girmama Ka da tsarkake Ka. Sai Allah ya ce, “Me suke tambaya ta? Sai mala’iku su ce, Aljanna suke tambayar Ka. Sai Allah ya ce, sun tava ganin ta ne? Sai

88

Page 89: Littafin Zikri

mala’iku su ce, a’a wallahi ya Ubangiji ba su tava ganin ta ba. Sai Allah ya ce, to yaya ke nan da a ce sun gan ta? Sai mala’iku su ce, lallai da sun tava ganin ta da kwaxayinsu ya kai matuqa a kanta, kuma da za su qara zage dantse wajen neman ta. Sai Allah ya ce, “Daga me suke son in tsare su?” Sai mala’iku su ce, suna neman tsari daga wuta. Sai Allah ya ce: “Sun tava ganin ta ne?” Sai mala’iku su ce, a’a, wallahi ba su tava ganin ta ba. Sai Allah ya ce, ya kuke tunani da sun tava ganin ta? Sai mala’iku su ce, Lallai da sun fi haka gujewa daga gare ta, kuma da sun fi tsoron ta. Sai Allah ya ce, Ku shaida na gafarta musu kuma na tsare su daga abin da suke neman tsari” Sai wani mala’ika daga cikin mala’ikun ya ce: “Wane ba dan cikinsu ba ne, wata buqatar ce ta kawo shi cikinsu. Sai Allah ya ce, shi ma na gafarta masa, saboda masu yin zikiri abokin zamansu ba ya tsiyacewa. (Bukhari da Muslim)

89

Page 90: Littafin Zikri

BABI NA HUXUADDU’A’UL IBADAH DA ADDU’A’UL

MAS’ALA

Kamar yadda aka ambata daga farko cewa, ita ma addu’a zikiri ce, za a yi qarin bayani a kanta. Ita addu’a ta kasu kashi biyu: )1( Du’au ibada da )2( Du’au mas’ala.

Du’au ibada shi ne, ambaton Allah )SWT( domin neman kusanci da Shi, ko neman yardarSa ko amincinSa, ko gafararSa, ko soyayyarSa, ba sai kana da buqatar wani abu ba a wajenSa, domin Allah )SWT( a cikin Suratuz Zariyati ya ce:

ا ت� و�مـــ� �ل�ق ن! خ� ا�إل%ن�س� ال�ج% ! و� د�ون% إ%ال � ســـورة) ل%ي�ع�بـــ(٥٦الزاريات:

Ma’ana: “Ban halicci aljan da mutum ba, sai domin su bauta min”.

Ibn Kathir ya rawaito cewa, Aliyu dan Abi Dalib ya ce: “Ibn Abbas ya yi bayani akan wannan ayar da cewa yana nufin “domin su bauta min ko suna so ko ba sa so”

Allah )SWT( ya ce:

ا ر%يد� م��م� أ �ن�ه قE م%ن م% �ز ا ر7 ر%يد� و�م�

�ون� أ�ن� أ �ــ (٥۷)ي�ط�ع%م

و� الله� إ%ن! �اق� ه ز! و!ة% ذ�و الر! �ت%ين� ال�ق )سـورة(٥۸)ال�م�(٥۸–٥۷الزريات:

90

Page 91: Littafin Zikri

Ma’ana:“Ba na neman wani arziki a wurinsu, kuma ba na neman su ciyar da ni, haqiqa Allah Shi ne mai yawan azurtawa ma’abocin tsananin qarfi.”A cikin suratul Furqan, aya ta 77 Allah )SWT( ya ce:

�ل �ا ق ا م� �ب7ى ب%ك�م� ي�ع�ب�ؤ و�ال� ر� اؤ�ك�م� لــ� د� د�عــ� قــ� ذ!ب�ت�م� ف� كــ�و�ف� ا ي�ك�ون� ف�س� ام) (۷۷الفرقان: )سورة ل%ز�

Ma’ana:“Ka ce ba ruwan Ubangijina da ku in ba don addu’arku ba, to ga shi kun qaryata saboda haka (sakamakonsa) zai zama azaba ce mai xorewa.”

Wannan yana nuna cewa, Allah na son bayinSa masu roqon Sa, kuma yana son a roqe Shi qwarai.

A cikin Suratul Baqara, aya ta 186, Allah )S.W.T( ya ce:

%ذ�ا إ أ�ل�ك� و� ب�اد%ى س� إ%ن7ى ع�ن7ى ع% ر%يب ف� يب� قــ� ج%�ة� أ و� � د�عــ

%ذ�ا الــد!اع% ان% إ يب�وا د�عــ� ت�ج% �ل�ي�ســ وا ل%ى ف� �نــ ل�ي�ؤ�م% ب%ى و��م �د�ون� ل�ع�ل!ه ش% �(١۸٦البقرة: )سورة ي�ر

Ma’ana: “Kuma idan bayina suka tambaye ka game da Ni, to (ka ce da su) haqiqa Ni mukusanci ne ina amsa addu’ar mai addu’a idan ya roqe

91

Page 92: Littafin Zikri

Ni. Saboda haka, su nemi karvawata kuma su yi imani da Ni domin fatan su shiryu.”

Daga waxannan ayoyin da hadisi mun ga cewa, zikiri da farko ya wajaba a kan bayinSa, domin bautarSa, da gode wa ni’imomin da ya yi maka.Saboda haka dukkan addu’oi dana kawo a cikin babin fifikon masu zikiri daga alqurani maigirma da hadisai na karkashin addu’au huwal ibadah.

�ة% د�ع�اء ألـ� �ADDU’A’UL MAS’ALA ال�م�سIta addu’ar mas’ala kuma tana zuwa ne

yayin da mutum ya kasance yana da buqata ta musamman a wajen Ubangijinsa. Ita ma du’a’u mas’ala tsantsar imani ce, domin sai ka yarda babu kokwanto kan cewa wannan da kake roqo babu wani mai biya maka wannan buqatar in ba Shi ba, babu kuma mai yaye maka wannan damuwar in ba Shi ba.

A taqaice, ina so na sanar da ’yan’uwana cewa, Allah )SWT( ya sanya waxanda ba su yin addu’a a cikin masu girman kai. A qarqashin wannan aya, Allah )SWT( ya ce:

92

Page 93: Littafin Zikri

ال� ــ� ب*ك�م� و�قـ ون%ي ر� �ــ ت�ج%ب� اد�عـ �ــ ذ%ين� إ%ن! ل�ك�م� أ�سـ ــ! الـون� �ت�ك�ب%ر �ب�اد�ت%ي ع�ن� ي�س ل�ون� ع% �ي�د�خ ن!م� س� ه� ر%ين� ج� د�اخــ%

(٦٠غافر: )سورةMa’ana:“Kuma Ubangijinku Ya ce ku roqe ni zan amsa muku, lallai waxannan da ke yin girman kai daga barin bauta mini, za su shiga jahannama suna qasqantattu (a wulaqance).”

Malam Abubakar Mahmud Gumi )rahimahullahu( ya yi qarin bayani kan cewa, wannan yana nuna, girman addu’a wajen Allah ta fuskar yadda Allah yake karva wa bayinSa addu’o’in su, kuma ya karrama su, kuma Allah ya sanya waxanda ba sa roqon Sa cikin masu girman kai, kuma yasa su cikin qasqatattu, wulaqantattu, sakamakon rashin qasqantar da kai ga Allah )SWT(.

Anas )R.A.( ya ce, Manzon Allah )S.A.W.( ya ce: “xayanku ya roqi Ubangijinsa koda kan hancin takalmin sa ne a yanke.

Kuma addu’a tana da sharuxxa waxanda ke inganta karvuwar ta, daga ciki akwai; Ikhlasi, kuma kada mutum ya yi addu’a alhali zuciyarsa tana mai rauni, kuma kada bawa ya yi addu’a kan yanke zumunci, kuma ya fara addu’a da yaba wa Allah )SWT( da kuma yi wa Manzon Allah )S.A.W.( salati, kuma ya rufe da haka. Idan an bi waxannan

93

Page 94: Littafin Zikri

sharuxxai wajen addu’a lallai an tabbatar da karvuwarta. Amman Allah )SWT( na iya gaggauta karva ko kuma ya jinkirta.

Hadisin Abu Huraira ya yi nuni a kan wannan inda yake cewa: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: “Babu wani mutum wanda zai roqi Allah face sai Allah ya karva masa. Idan Allah ya so sai ya gaggauta masa sakamako tun a aduniya, ko kuma a kankare masa zunuban sa gwargwadon addu’ar da yayi, matuqar bai yi addu’a ta hanyar laifi ba, ko yanke zumunci, ko yayi gaggawa, ya ake gaggawa a cikin addu’a? sai ya ce: Na roqa me zai hana a karva?” An ce addu’a ita ce alheri da kuma roqon Allah.

A qarshe, sharuxxan addu’a karvavviya sun qunshi: 1. Yin Addu’a da Ikhlasi. 2. Kada bawa ya yi addu’a alhali

zuciyarsa tana mai rauni marar yaqini. 3. Kuma kada bawa ya yi addu’a a kan

yanke zumunci. 4. Kuma bawa ya fara addu’a da yabon

Allah da kuma yi wa ManzonSa )S.A.W.( salati, kuma ya rufe da salati.

5. Kuma ya kasance abin da yake addu’a a kansa mas’ala ce ga mutane.26

26 Raddul Azhan Ila ma’anin Qur’an

94

Page 95: Littafin Zikri

KAXAN DAGA CIKIN ADDU’O’I DAGA CIKIN ALQUR’ANI MAI GIRMA

Annabawa )tsira da amincin Allah ya tabbata a garesu( sun kirayi Allah )SWT( domin neman taimakon Sa, kasancewar sun samu kawunan su a halin matsuwa ko buqata ta musamman a zamanin su.

Annabi Adamu )A.S.(:Yayi addu’a ta neman gafara yayin da

shaixan ya sa su cikin wasiwasi,su ka ci daga Itaciyar da Allah )SWT( yai hani a garesu,suka gane kuransu,sai suka nemi gafara awajan Ubangiji,ya gafarta musu.Ga addu’ar da su ka yi,a cikin suratul A’araf aya ta 23:

ب!ن�ا اال�ر� ن�آ ق� �ن�ا ظ�ل�م س� �ر� ل!م� إ%ن و� أ�نف ا ت�غ�ف% ــ� ن �م ح� �ت�ر ل�ن�او�ر%ين)سورة م%ن� ن�ن�ك�ن�ن! اس% (۲۳األعراف: ال�خ�

Ma’ana:Suka ce: “Ya Ubangijinmu, Mun zalunci

kanmu. Kuma idan baka gafarta mana ba, kuma kayi mana rahama,haqiqa,muna kasancewa daga masu hasara.”

Annabi Ibrahim )A.S.(:Annabi Ibrahim a sura ta 60 aya ta 4–5 ya roqi Ubangiji, inda ya ce:

95

Page 96: Littafin Zikri

ب!ن�ا ك!ل�ن�ا ع�ل�ي�ك� ر� ك� ت�و� �%ل�يــ إ ا و� �ن�ب�نــ� ك� أ �%ل�يــ إ ير� و� (٤)ال�م�صــ%ب!ن�ا ع�ل�ن�ا ال� ر� �ت�ن�ة) ت�ج ذ%ين� ف% ر� ل%لــ! وا�و�اغ�فــ% �ر ا ك�ف� ا ل�نــ� ب!نــ� ر�%ن!ك� �ن�ت� إ ك%يم� ال�ع�ز%يز� أ –٤: الممتحنــة )سورة (٥)ال�ح�

٥)Ma’ana:“Ya Ubangijinmu a gare Ka muka dogara, kuma zuwa gare Ka muka mayar da al’amuranmu, kuma zuwa gare Ka makoma take(4) Ya Ubangijinmu kada Ka sanya mu fitina ga waxanda suka kafirta, kuma ka yi gafara a gare mu. Ya Ubangijinmu lallai Kai, Kai ne Mabuwayi, Mai hikima(5)”

Ga addu’arsa )Annabi Ibrahim( da ya yi wa kan sa da mahaifinsa.

ب7 ا ل%ي ه�ب� ر� ــ) ــ ك�مـ �ن%ي ح �ق �ل�ح% أ ) و� ين� ال%ح% ــ! ــ (۸۳ب%الصـ�ل عـــ� �ان� ل%ي و�اج د�قE ل%ســـ� ر%ين) ف%ى صـــ% (۸٤ا�آلخـــ�ع�ل�ن%ي �ث�ة% م%ن� و�اج ر� ــة% و� نـ! ر�۸٥الن!ع%يم%) ج� ب%ي� ( و�اغ�فــ%

أل��ه ــ! %نـ ان� إ ــ� ) م%ن� كـ ال%ين� ــ! ز%ن%ي ( و�ال�۸٦الضـ �ــ و�م� ت�خـ ــ� يـ

( و�م�۸۷ي�ب�ع�ث�ون� ع� ال� ( يــ� ال ي�ن�فــ� ) و�ال� مــ� ون� � ( إ%ال۸۸µب�نــ��ت�ى �م�ن ل�بE الله� أ ل%يمE) ب%ق� الشــعراء: ( )ســورة۸۹ســ�۸۳–۸۹)

Ma’ana:“Ya Ubangijina Ka bani hukunci, kuma Ka riskar da ni ga salihai(83) Kuma Ka sanya mini gaskiya (harshen gaskiya shi ne yabo mai kyau) a cikin mutanen qarshe(84) Kuma ka sanya ni daga magadan aljannar ni’ima(85) Kuma ka gafarta wa ubana, lallai

96

Page 97: Littafin Zikri

ne shi ya kasance daga vatattu(86) Kuma kada ka kunyata ni, a ranar da ake tayar da su(87) A ranar da dukiya ba ta da amfani ko’ya’ya(88) Face wanda yaje wa Allah (SWT) da zuciya mai tsarki(89)”.

Addu’a Annabi Ibrahim da xansa yayin da suka saka ginshiqin ginin xakin Allah )SWT( a Makka, )Suratul Baqara, aya ta 126(:

�%ذ إ اه%يم� قا�ل� و� ب7 %إب�ر� ع�ل� ر� �ذ�ا اج ن)ا ب�ل�د)ا ه� ق� ء�ام% �ز �ار و��ه لــ� �ات% م%ن� أ�ه ر� م ء�ام�ن� م�ن� الث!مــ� �ن�ه و�م% ب%اللــه% م% اليــ� و�

ر% ال� اآلخــ% ر� و�م�ن قــ� ه� ك�فــ� �ت7عــ م��أ ل%يال) ف� ه� ث�م! ق� ط�ر* � أ�ضــ

%ل�ى ذ�اب% إ ار% عــ� ب%ئ�س� النــ! )ســورة و� �ير البقــرة: الم�صــ%١۲٦)

Ma’ana:“Kuma a lokacin da Ibrahim ya ce, Ya Ubangiji, Ka sanya wannan gari amintacce, Ka azurta mutanensa daga ‘ya’yan itace, wanda ya yi imani, daga gare su da Allah da ranar lahira”.

Addu’ar Annabi Ibrahim )A.S.(:Yayin da mutanensa suka takura masa zai bar garinsu, a lokacin da ya yi wannan addu’ar ya haifi Annabi Isma’il ya yi wayo, kai ya girma ma yadda zai iya taimaka wa mahaifinsa, sai ya yi addu’a kamar haka: )Suratul Baqara, aya ta 127 – 129(:

97

Page 98: Littafin Zikri

ب!ن�ا ب!ل� ر� ن!ا ت�ق� %ن!ك� م% �ن�ت� إ يع� أ م% ) الس! �ا١۲۷ال�ع�ل%يم ــ� ب!ن ( ر�ع�ل�ن�ا �ي�ن� و�اج ل%م� �ي!ت%ن�ا و�م%ن� ل�ك� م�س ة) ذ�ر7 م!

�ة) أ ل%م� �ك� م�س لــ�ا ــ� ر%نـ

أ� ك�ن�ا و� ــ% ن�اسـ ت�ب� م� ا و� ــ� ك� ع�ل�ي�نـ %نـــ! �ن�ت� إ و�اب� أ ــ! التـ( �يم ح% ــر! ا١۲۸الـ ــ� ب!نـ م� واب�ع�ث� ( ر� وال) ف%يه% �ــ سـ م� ر� �ن�ه م%

وا �ــ م� ي�ت�ل ك� ع�ل�ي�ه% ــ% م� ء�اي�ات �ي�ع�ل7م�ه اب� و� ــ� ة� ال�ك%ت ــ� ك�م الح% و��م ك7يه% ي�ز� ك� و� µµنــ% �ن�ت� إ ك%يم%) ال�ع�ز%يــز% أ ( )ســـورة١۲۹الح�( ١۲۹–١۲۷البقرة:

Ma’ana:“Ya Ubangijinmu, ka karva daga gare mu, lallai Kai, Kai ne mai ji Masani(127) Ya Ubangijinmu, Ka sanya mu, (mu biyu) waxanda suka sallama (al’amari) gare ka, kuma daga zuriyarmu (ka sanya) al’umma mai sallamawa zuwa gare Ka, kuma ka nuna mana wuraren ibadar Hajjinmu, kuma ka karvi tuba a kanmu, lallai Kai, Kai ne mai karvar tuba, mai rahama(128) Ya Ubangijinmu ka aiko a cikinsu, wani Manzo daga gare su, yana karanta musu ayoyin ka yana karantar da su littafi (Alqur’ani) da hikima, kuma yana tsarkake su, lallai ne Kai, Kai ne Mabuwayi Mai hikima(129)”.

Addu’ar Annabi Ibrahim wa kansa da xansa, garin Makka da mutanen ta, iyayensa da magoya bayan sa:

�%ذ إ ال� و� اه%يم� قــ� ر� �%بــ ب7 إ ل� ر� عــ� �ذ�ا اج د هــ� ا ال�ب�لــ� نــ) آم%ن�ب�ن%ي �اج ب�ن%ى! و� د� أ�ن� و� �ــ ) ن�ع�بـ ن�ام� �ــ ب۳٥7ا�أل�صـ ن! ( ر� �%ن!ه إ

98

Page 99: Littafin Zikri

ل�ل��ن� �ا أ�ضــ ير) اس% م%ن� ك�ثــ% م�ن� النــ! ه� ت�ب%ع�ن%ي ف� %نــ! إ ن7ى ف� م%�ان%ي و�م�ن ــ� ك� ع�ص ــ! إ%ن ور ف� �ــ يم) غ�ف ح% ا۳٦ر� ــ� ب!ن %ن7ي ( ر� إ

�ك�ن�ت �سي!ت%ي م%ن� أ� ادE ذ�ر7 و� ر% بــ% �عE ذ%ى غ�يــ �ر نــد� ز� ك� ع% ب�ي�تــ%

م% ر! ب!ن�ا ال�م�ح� يم�وا ر� ال�ة� ل%ي�ق% ل� الصــ! عــ� �اج د�ة) ف� ــ% ئ � م%ن� أ�ف

و%ي الن!اس% �م� ت�ه %ل�ي�ه% م� إ �ه �ق �ز �ار ات% م%ن� و� ر� م� الث!مــ� � ل�ع�ل!ه( ون� �ك�ر �ب!ن�ا٣۷ي�ش %ن!ك� ( ر� ا ت�ع�ل�م� إ ــ� ى م ف% �ا ن�خ ــ� م ن�ع�ل%ن� و�

ا ــ� م ى و� ف� �ــه% ع�ل�ى ي�خ ءE م%ن� الل �ي ــ� ض% ف%ى ش �ر و�ال� ا�أل�

اء%) ف%ي م� د�۳۸الس! �مــ ه% ( ال�ح� ذ%ى ل%لــ! ع�ل�ى ل%ي و�ه�ب� الــ!اع%يل� ال�ك%ب�ر% م� �اق� إ%س ح� �إ%س ب7ي إ%ن! و� يع� ر� م% ــد*ع�اء) ل�س� ال

ب۳۹7 ع�ل�ن%ي ( ر� �يم� اج ال�ة% م�ق% ي!ت%ي و�م%ن� الصــ! ا ذ�ر7 ب!نــ� ر��ل µــ بـ ت�ق� اء%) و� ــ� ا٤٠د�عـ ــ� ب!نـ ر� ( ر� ــ% د�يµ ل%ي اغ�فـ ــ% الـ ل%و� و�

ن%ين� م% �ؤ �ــ ل%ل�م و�م� و� ــ� وم� ي �ــ ) ي�ق اب% ــ� ــورة٤١ال�ح%س ( )سـ(٤١–۳٥إبراهيم:

Ma’ana: “Ya Ubangiji, ka sanya wannan gari (wato Makka) amintacce, kuma Ka nisanta ni, ni da ‘ya’yana daga bauta wa gumaka(35) Ya Ubangijina, Lallai ne su sun vatar da mutane masu yawa, sannan wanda ya bi ni, to haqiqa shi yana tare da ni, wanda kuma ya sava mini, to haqiqa kai mai gafara ne, mai jinqai(36) Ya Ubangijinmu, lallai ni na zaunar da wasu daga zuriyata a rafi wanda ba ma’abocin shuka ba, a wurin xakin Ka, mai alfarma, Ya Ubangijinmu, domin su tsayar da Sallah, to Ka sanya zukatan mutane su rinqa begen zuwa gare su, kuma Ka azurta su da ’ya’yan itace, don su rinqa gode (maka)(37) Ya Ubangijinmu, lallai Kai, Ka san abin da

99

Page 100: Littafin Zikri

muke voyewa, da abin da muke bayyanawa, kuma babu abin da yake voyuwa ga Allah, a cikin qasa, ko a cikin sama(38) Godiya ta tabbata ga Allah wanda ya ba ni Isma’il da Ishaqa, ina cikin tsufa, lallai Ubangijina Mai jin addu’a ne(39) Ya Ubangijina, Ka sanya ni mai tsayar da Salla, da kuma zuriyata, Ya Ubangijinmu, kuma ka karvi addu’a ta(40) Ya Ubangijinmu, ka yi gafara gare ni, da mahaifana, da kuma muminai, a ranar da hisabi yake tsayuwa(41)”.

Addu’ar Annabi Ibrahim )A.S.( ta ci gaba har zuwa aya ta 41.

Addu’ar Annabi Ludu (A.S.):Addu’ar Annabi Ludu yayin da mutanen

sa suka qi amsa kiran sa, suka ce in har gaskiya kake faxa, to ka kira mana fushin Allah )SWT(:

ب7 ن%ي ر� ل%ي ن�ج7 �أ�ه ا و� ل�ون� م%م! الشــعراء: )ســورة ي�ع�م�١٦۹)

Ma’ana:“Ya Ubangijina, ka tserar da ni da iyalina daga abin da suke aikatawa”.

ال� ب7 قـــ� ن%ي ر� �ر �و�م% ع�ل�ى ان�صـــ د%ين� ال�قـــ� ســـ% � ال�م�ف(۳٠)العنكبوت:

Ma’ana: 100

Page 101: Littafin Zikri

“Ya ce ya Ubangijina ka taimake ni a kan mutanen nan mabarnata”.

Addu’ar Annabi Ayyuba (A.S.):Yayin da ya gamu da bala’i daban –

daban da cuta mai tsanani. �ي*وب� أ %ذ� و� ب!ه� ن�اد�ى إ �ن7ى ر� ن%ي� أ ر* م�س! ــ* �ن�ت� الض أ م� و� ح� �ر

أ�م%ين� اح% (۸۳)األنبياء: الر!

Kuma )ka tuna( Ayyuba a lokacin da ya yi kiran Ubangjinsa )Ya ce( Lallai ni cuta ta shafe ni, alhali kuwa Kai ne mafi rahamar masu rahama.

Addu’ar Annabi Yusuf (A.S.):Addu’ar Annabi Yusuf yayin da mata

suka fitine shi.

ال� ب7 ق� ن� ر� �ج %ل�ي! أ�ح�ب* الس7 ا إ %ل�ي�ه% ي�د�ع�ون�ن%ي م%م! إ%ال! إ و��ر%ف �ــ ــ د�ه�ن! ع�ن7ي ت�ص �ــ ــ ب� ك�ي �ــ ــ ن! أ�ص %ل�ي�ه% أ�ك�ن إ م7ن� و�ل%ين� اه% (۳۳يوسف: )سورة ال�ج�

Ma’ana: “Ya ce, Ya Ubangijina, kurkuku ne mafi soyuwa a gare ni daga abin da suke kira na zuwa gare shi, kuma idan ba ka karkatar da kaidinsu daga gare ni ba, zan karkata zuwa gare su, kuma in kasance cikin jahilai”.

Addu’ar Annabi Yusuf (A.S.):

101

Page 102: Littafin Zikri

Yayin da ya zama sarkin Misra, kuma mahaifinsa da ’yar’uwansa suka dawo inda ya ke:

ب7 د� ر� ــ� ك% م%ن� ء�ات�ي�ت�ن%ي ق �ــ ل �ت�ن%ى ال�م �ــل% م%ن� و�ع�ل!م ي و%� ت�أ

اد%يث% اط%ر� ا�أل�ح� و�ات% ف� م� ض% الس! �را�أل� �ن�ت� و� ل%ي7ي أ ف%ي و�

ة% الــــد*ن�ي�ا ر� ا�آلخــــ% ن%ي و� و�ف! ا تــــ� ل%م) �ن%ي م�ســــ �ق �ل�ح% أ و�ين� ال%ح% (١٠١يوسف: )سورة ب%الص!

Ma’ana:“Ya Ubangijina, lallai ne Ka ba ni mulki, kuma Ka sanar da ni wani abu daga fassarar mafarki, Ya mahaliccin sammai da qassai Kai ne majivinci na duniya da lahira, ka karvi raina ina Musulmi, kuma ka riskar da ni da salihai”.

Addu’ar Annabi Shu’aibu (A.S.):Annabi Shu’aibu ma ya yi addu’ar

neman taimakon Allah )SWT( ya yin da mutanensa suka ce sai sun fitar da shi daga gari lokacin da ya yi kiran su da su bauta wa Allah, su daina zalunci. Ga addu’ar kamar haka:

ا ــ� ب!ن ت�ح� ر� �ا اف ــ� ب�ي�ن� ب�ي�ن�ن ا و� ــ� ن م% �و ق7 ق� ال�ح� ــ% �ن�ت� ب ر� وأ �ــ ي خ�ين� ات%ح% [۸۹األعراف: ]سـورة ال�ف�

Ma’ana: “Ubangijinmu, Ka yi hukunci a tsakanin mu da mutanenmu da gaskiya, kuma Kai ne mafi alherin masu hukunci”.

102

Page 103: Littafin Zikri

Addu’ar Annabi Musa (A.S.):Annabi Musa )A.S.(ya yi addu’a ya yin

da ya je rabon faxa ya ture wani sai ya faxi matacce, sai Annabi Musa )A.S( ya ce:

ال� ب7 ق� %ن7ي ر� ي ظ�ل�م�ت� إ س% �ر� ن�ف اغ�ف% ر� ل%ي ف� غ�ف� ه� ف� لــ��%ن!ه و� إ �ور� ه �) ال�غ�ف �يم ح% ال�١٦الــر! ب7 ( قــ� ا ر� �ن�ع�م�ت� ب%مــ� أ

ل�ن� عل�ي! ا أ�ك�ون ف� ير) ) ظ�هــ% ر%م%ين� � ( )ســورة١۷ل%ل�م�جــ(١۷–١٦القصص:

Ma’ana:“Ya ce Ya Ubangijina, lallai na zalunci kaina, ka yi mini gafara sai ya gafarta masa, haqiqa Shi mai yawan gafara ne mai jinqai(16) Ya ce Ubangijina domin abin da ka ni’imta ni da shi, ba zan kasance mai taimako ga masu laifi ba(17)”.

ال� ب7 قـــ� ن%ي ر� ال%م%ين� ال�قـــو�م% م%ن� ن�ج7 )ســـورة الظـــ!(۲١القصص:

ال� ــ� ب7 فق %ن7ي ر� ا إ ــ� ل�ت� ل%م ز� �ــ �ن %ل�ي! أ رE م%ن� إ �ــ ي يرE خ� ــ% ق ف�( ۲٤القصص: )سورة

Ma’ana:“Ya ce Ya Ubangijina ka tserar da ni daga mutane azzalumai. Ya Ubangiji, lallai ni mai buqata ne ga abin da ka saukar zuwa gare ni, na alheri.”

Addu’ar Annabi Musa )A.S.( yayin da Allah )SWT( ya tura shi ya yi kiran Fir’auna.

103

Page 104: Littafin Zikri

ال� ب7 ق� ح� ر� ر� �د�ر%ي) ل%ي اش ر�۲٥ص� ي�ســ7 ر%ي) ل%ي ( و� �مــأ�

۲٦�ل�ل �د�ة) ( و�اح �ان%ي) م%ن� ع�ق وا۲۷ل7س� �ه ق� �ل%ي) ( ي�ف �و ق�۲۸�ل عـــ� �اج ا ل%ي ( و� ــر) ز%يـ ل%ي) م%ن� و� �ون�۲۹أ�ه �ار ( هـــ�

د�د�۳٠أ�خ%ي) �ر%ي) ب%ه% ( ا�ش �ر%ك�ه�۳١أز �أ�ش م�ر%ي) ف%ي ( و�أ�

۳۲�ك� ( ك�ي ب7ح� ا) ن�ســ� ير) ك�۳۳ك�ثــ% ذ�ك�ر� نــ� ا) ( و� ير) (۳٤ك�ثــ%%نµك� ا) ب%ن�ا ك�ن�ت� إ ير) (۳٥–۲٥طه: )سورة ( ۳٥ب�ص%

Ma’ana:“Ya ce: Ya Ubangiji ka buxe mini qirjina(25) Kuma Ka sauqaqa mini al’amari na(26) Kuma Ka warware mini qullin da yake harshena(27) (Don) su fahimci maganata(28) Kuma Ka sanya mini mataimaki daga dangina(29) Haruna xan’uwana(30) Ka qarfafa gwuiwata da shi(31) Kuma Ka shigar da shi cikin al’amarina(32) Domin mu tsarkake ka da yawa(33) Kuma mu tuna Ka da yawa(34) Lallai Kai ka kasance mai ganin mu ne(35)”

Addu’ar Annabi Musa )A.S.( yayin da ya je karvar wahayi ya dawo ya tarar da mabiyansa na bauta wa xan maraqi.

ال� ب7 قــ� ر� ر� ا و�%أل�خ%ي ل%ي اغ�فــ% ل�نــ� أ�د�خ% ك� ف%ي و� تــ% م� �ح ر��ن�ت� أ م� و� ح� �ر

م%ين� أ� اح% ( ١٥١األعراف: )سورة الر!Ma’ana:“Ya ce Ya Ubangijina Ka gafarta mini, ni da xan’uwa na, kuma Ka shigar da mu cikin rahamarKa, domin kuwa Kai ne mafi rahamar masu rahama.”

104

Page 105: Littafin Zikri

Annabi Musa )A.S.( ya yi addu’a yayin da ya umarci mutanen sa da su shiga qasa mai tsarki wacce ya ce: Allah )SWT( ya umarce shi da su shiga suka qi, ya ce:

ال� ب7 قــ� %ن7ي ر� ك� ال� إ لــ% �مي إ%ال! أ� ســ% �أ�خ%ي ن�ف ق� و� �ر �اف فــ�

ب�ي�ن� ب�ي�ن�ن�ا و�م% و� ين� ال�ق� ق% اس% (۲٥المائدة: )سورة ال�ف�

Ma’ana: “Ya ce Ya Ubangijina lallai ni ba na mallakar kowa face kaina, da xan’uwana, sai Ka rarrabe tsakaninmu da tsakanin mutane fasiqai.”

Annabi Musa )A.S.( ya yi addu’a yayin da Fir’auna da mutanensa suka ci gaba da musguna masa shi da dan’uwansa.

ال� ى و�ق� ب!ن�ا م�وس� %ن!ك� ر� ع�و�ن� ء�ات�ي�ت� إ �ة) و�م�أل�ه� ف%ر ــ� ز%ينم�واال)

أ� ي�وة% ف%ى و� ب!ن�ا الد*ن�ي�ا ال�ح� ل*و ر� ب%يل%ك� ع�ن� ل%ي�ض% ســ�ب!ن�ا م� ع�ل�ى اط�م%س� ر� ال%ه% و� �مــ

د�د� أ� �م� ع�ل�ى و�اشــ وب%ه% �لــ � قال� وا ف� �ــ نـ م% �ت!ى ي�ؤ و� ح� ر� ــ� ذ�اب� يـ ــ� ــورة ا�أل�ل%يم ال�عـ )سـ

(۸۸نويس: Ma’ana:“Kuma (Annabi) Musa ya ce: “Ya Ubangijinmu haqiqa Ka bai wa Fir’auna da mutanensa kayan ado da kuma dukiyoyi a rayuwar duniya; ya Ubangijinmu, don su batar (da jama’a) daga hanyarka; ya Ubangijinmu, ka shafe dukiyoyinsu, kuma ka

105

Page 106: Littafin Zikri

qeqasar da zukatansu ba za su ba da gaskiya ba har sai sun ga azaba mai raxaxi.”

Addu’ar Mutanen Annabi Musa (A.S.):Mutanen Annabi Musa )A.S.( ma sun

roqi Ubangiji da ya tsare su daga sharrin mutanen su, azzalumai.

� ال�وا ق� ك!ل�ن�ا الله% ع�ل�ى ف� بµن�ا ت�و� ع�ل�ن�ا ال� ر� �ت�ن�ة) ت�ج و�م% ف% ل%ل�ق�( ال%م%ين� ــ! ــ ا۸٥الظ ــ� ــ ن ن�ج7 ك� ( و� ــ% ــ ت م� �ح و�م% م%ن� ب%ر� ــ� ــ ال�ق

( (۸٦–۸٥يونس: ( )سورة۸٦ال�ك�اف%ر%ين�Ma’ana: “Sai suka ce ga Allah muka dogara, Ya Ubangijinmu, kada ka sanya mu fitina ga mutane azzalumai(85) Kuma Ka kuvutar da mu domin rahamarKa, daga mutane kafirai(86)”.

Wasu daga mutanen Fir’auna ma sun yi addu’a yayin da suka yi imani da Ubangijin Annabi Musa )A.S.( bayan da Fir’auna ya ce zai yanyanke hannayensu da qafafunsu, sai suka ce:

ب!ن�ا ر%غ� ر� �ا أ�ف ا ع�ل�ي�نــ� ب�ر) ا صــ� نــ� ت�و�ف! ل%م%ين� و� � )ســورة م�ســ(١۲٦األعراف:

Ma’ana:“Ya Ubangijinmu, ka zuba mana haquri, kuma Ka kashe mu muna Musulmi”.

Addu’ar Asiya Matar Fir’auna:

106

Page 107: Littafin Zikri

Asiya matar Fir’auna ma ta yi addu’a yayin da ta yi imani, sai ta roqi Allah kamar haka:

ب7 د�ك� ل%ي اب�ن% ... ر� �نــ ا ع% ة% ف%ي ب�ي�تــ) نــ! ن%ي ال�ج� ن�ج7 م%ن� و�و�ن� عـــ� �ه% ف%ر لـــ% ن%ي و�ع�م� ن�ج7 و�م% م%ن� و� ال%م%ين� ال�قـــ� الظـــ!

(١١التحريم: )سورةMa’ana:“Ya Ubangiji, Ka gina mini gida a wurinka a Aljanna, kuma Ka tserar da ni daga Fir’auna da aikinsa, kuma Ka tserar da ni daga mutane azzalumai”.

Allah )S.W.T.( ya ba mu labarin Daluta da Annabi Dawuda, a lokacin da Daluta ya fita da rundunoni ya ce: “Haqiqa Allah zai jarrabe ku da wani kogi, wanda ya sha daga gare shi, to, ba ya daga jama’ata, wanda kuma bai xanxana shi ba, to haqiqa shi yana daga jama’ata, sai dai wanda ya kamfata, kamfata daya da hannunsa.” Sai suka sha daga gare shi, kaxan daga cikinsu, sai waxanda suka sha suka ce: “Ba mu da iko a yau game da Jaluta da rundunoninsa.”

�ةE م%ن� ك�م ئــ� ةE ف% ل%يلــ� ة) غ�ل�ب�ت� ق� ئــ� ة) ف% ير� %%ذ�ن% ك�ثــ% اللــه% بــإ�الله اب%ر%ين� م�ع� و� (۲٤۹البقرة: )سورة الص!

Ma’ana:“Da yawa qungiya kaxan ta rinjayi qungiya mai yawa da izinin Allah, kuma Allah yana tare da masu haquri.”

107

Page 108: Littafin Zikri

Waxanda suka tabbata cewa lallai su masu gamuwa ne da Allah. Suka ce: A lokacin da suka bayyana ga Jaluta da rundunoninsa sai suka ce:

� ال�وا ا قــ� ب!نــ� ر%غ� ر� �ا أ�فــ ا ع�ل�ي�نــ� ب�ر) ث�ب7ت� صــ� ن�ا و� د�ام� � أ�قــن�ا �ر �ان�ص و�م% ع�ل�ى و� ر%ين� ال�قــ� اف% البقــرة: )ســورة ال�كــ�

١٥٠)Ma’ana: “Ya Ubangijinmu Ka zubo mana haquri, kuma ka tabbatar da dugaduganmu, kuma Ka taimake mu a kan jama’ar kafirai.”

Sai Allah )SWT( ya karvi addu’ar su, sai suka karya su da izinin Allah, kuma Dawuda ya kashe Jaluta, kuma Allah ya ba shi mulki da hikima, kuma ya sanar da shi abin da yake so.

Addu’ar Annabi Sulaiman (A.S.):Annabi Sulaiman ya yi addu’a domin

gode wa ni’imar da Allah )SWT( ya yi masa, ya yin da ya zo qetare gidan tururuwa shi da rundunarsa. Ga abin da tururuwar ta ce da ’yan’uwanta:

ل�وا �اك%ن�ك�م� اد�خ ن!ك�م� ال� م�ســ� ط%م� �ان� ي�ح ل�ي�م� �ود�ه� ســ �ــ ن � و�ج�ون� ال� و�ه�م �ع�ر �(١۸النمل: )سورة ي�ش

Ma’ana: Ku shiga gidajenku kada Sulaimanu da rundunoninsa su rumurmutse ku, alhali kuwa su ba su sani ba”.

108

Page 109: Littafin Zikri

Sai )Annabi Sulaiman( ya yi murmushi yana mai dariya daga maganarta, kuma ya ce:

ب7 ز%ع�ن%ي ر� �وك�ر� أ�ن� أ� �ــ ك� أ�ش ــ� ت �ن�ع�م�ت� ال!ت%ي ن%ع�م� ع�ل�ي! أ

د�ي! و�ع�ل�ى الـ% أ�ن� و� ل� و� ا أ�ع�مـ� ال%ح) ه� صـ� ضـ� �ل�ن%ي ت�ر أ�د�خ% و�ك� تــ% م� �ح اد�ك� ف%ي ب%ر� بــ� ين� ع% ال%ح% النمــل: )ســورة الصــ!

١۹)Ma’ana: “Ya Ubangijina Ka cusa mini yadda zan gode wa ni’imarKa da Ka ni’imta (ni), da kuma mahaifana biyu, da kuma yadda zan aikata aiki na qwarai, wanda ka yarda da shi, kuma Ka shigar da ni, da rahamarKa cikin bayinKa salihai”.

Allah )SWT( ya jarrabi Annabi Sulaiman duk da ya kasance bawa ne mai mayar da al’alamar ga Allah, sai ya kasance cikin shagala, Allah )SWT( ya ba mu labari:

�%ذ ي7 ع�ل�ي�ه% ع�ر%ض� إ ن�ت� ب%ال�ع�ش% ف% ي�اد�) الص! ال�۳١ال�ج% ق� ( ف�%ن7ي ب�ب�ت� إ �ب! أ�ح �ي�ر% ح ر% ع�ن� ال�خ� �ب7ي ذ%كــ ت!ى ر� ت� خ� و�ار� تــ�

( اب% ج� (۳۲–۳١ص: )سورة ( ۳۲ب%ال�ح%Ma’ana:“A lokacin da aka gitta masa waxansu dawakai masu asali, a lokacin maraice, (sai ya kasance yana wajen dawakin har lokacin Salla ya wuce, shi ne sai ya yayyanka dawakin kuma ya tuba ya yi addu’a ga Allah). Sai ya ce, lallai ni na fifita son dukiya

109

Page 110: Littafin Zikri

daga tuna Ubangijina, har (rana) ta vuya a bayan shamaki, (wato ta faxi).

Addu’ar Bilkisu Sarauniyar Sheba:Sarauniya Bilkisu ta yi addu’a yayin da

Annabi Sulaiman ya gayyace ta zuwa masarautarsa. Allah )SWT( ya ce:

ا ق%يل� ل%ي ل�هــ� �ح� اد�خ �ر ا الصــ! ل�مــ! ه� ف� ��تــ أ ب�ت�ه� ر� ســ% ة) ح� ل�جــ!�ت ف� ا ع�ن� و�ك�ش� ي�ه� اق� ال� ســ� ه� قــ� %نــ! ح إ �ر د صــ� ر! م%ن� م*مــ�ار%ير% و� ال�ت� قــ� ب7 قــ� %ن7ي ر� ي ظ�ل�م�ت� إ ســ% �ل�م�ت� ن�ف �ســ

أ� و�ان� م�ع� ل�ي�م� �ب7 ل%ل!ه% س ( ٤٤النمل: )سورة ال�ع�ال�م%ين� ر�

Ma’ana: “Aka ce mata, ki shiga gidan sarautar, a lokacin da ta gan shi, (imani ya shiga cikin zuciyarta), sai ta zaci ruwa ne, sai ta yaye qwaurukanta da niyyar shiga ruwa, ya ce, shi gidan sarauta ne mai santsi daga gilasai. Ya Ubangiji na lallai ni na zalunci kaina, kuma na sallama al’amari tare da Sulaimana ga Allah, Ubangijin halittu”. Daga nan sai sarauniya Bilkisu ta karvi Musulunci.

Addu’ar Annabi Yunus (Dhannun) (A.S.):Annabi Yunus, wanda ake kira da

Dhunnun ya yi addu’ar a yayin da Allah )SWT( ya jarrabe shi. Annabi Yunus ya yi fushi da mutanensa domin ba su karvi addini

110

Page 111: Littafin Zikri

ba, sai ya tafi ya bar su, ba tare da an umarce shi ba. Sai Allah )SWT( ya jarrabe shi da faxawa cikin ruwa har wani kifi ya haxiye shi, a inda da ya yi wannan addu’a:

� ه� ال %لــ� �ن�ت� إ%ال! إ ان�ك� أ �ب�ح �) م%ن� ك�ن�ت� إ%ن7ي ســ ال%م%ين� الظــ!ب�ن�ا۸۷ ت�ج� �اس ه� ( ف� ه� لــ� ي�نــ� ن�ج! ذ�ل%ك� ال�غ�م7 م%ن� و� ن�ن�ج%ى و�كــ�

( ن%ين� ؤ�م% �(۸۸–۸۷اإلنباء: )سورة ( ۸۸ال�مMa’ana:“Babu abin bautawa face Kai, tsarki ya tabbata a gare Ka, lallai ne ni na kasance daga azzalumai(87) Sai muka karva masa, kuma Muka tserar da shi daga baqin ciki, kamar haka ne Muke tserar da masu imani(88)”.

Bayan Annabi Yunus )A.S.( ya yi wannan addu’ar, sai Allah )SWT( ya karva masa, kifin ya amayo shi, sai ya koma wa mutanen sa, kuma suka yi imani.

Addu’ar Hannatu Mahaifiyar Maryam:Hannatu matar Imrana, mahaifiya ga

Nana Maryam ta kasance ba ta haihuwa saboda sha’awar samun xa, sai ta roqi Allah )SWT( da ya ba ta xa. Sai Allah Ta’ala ya nufe ta da samun ciki, domin murna sai Hannatu ta yi alqawarin ‘yanta shi ga Masallacin Baitil Maqdisi domin riqa yi masa hidima.

111

Page 112: Littafin Zikri

�%ذ ال�ت% إ أ�ة% ق� ر� �ان� ام ر� �ب7 ع%م %ن7ي ر� ت� إ �ك� ن�ذ�ر ــ� ا ل ف%ي مــ�ا ب�ط�ن%ي ر) ر! ــ� ل� م�حـ بـــ! ت�ق� ن7ي ف� ك� م% %نـــ! �ن�ت� إ يع� أ م% ــ! السـ�[۳٥عمران: ]آل ال�ع�ل%يم

Ma’ana: “(Ka tuna) lokacin da matar Imrana ta ce, Ya Ubangiji na lallai ni na yi bakancen abin da ke cikin ciki na gare Ka, ya zama ’yantacce, sai Ka karva daga gare ni, lallai Kai Mai ji ne, Masani.”

ا ل�م! ا ف� ع�ت�ه� أل�ت� و�ض� ب7 ق� %ن7ي ر� ا إ ع�ت�ه� �ن�ث�ى و�ضــ� اللــه� أ و��ا أ�ع�ل�م ع�ت� ب%مــ� ل�ي�س� و�ضــ� ا�أل�ن�ث�ى الــذ!ك�ر� و� %ن7ي كــ� إ و�

ا ي�ت�ه� م! ــ� ي�م� س �ر ــ� %ن7ي م إ ا و� ــذ�ه� يـ ك� أ�ع% ــ% ا ب ــ� ي!ت�ه ذ�ر7 م%ن� و�ي�ط�ان% يم% الش! ج% [۳٦عمران: ]آل الر!

Ma’ana: “A lokacin da ta haife ta sai ta ce, Ya Ubangiji! Lallai ne ni na haife ta mace, kuma Allah ne mafi sanin abin da ta haifa, kuma namiji bai zama kamar mace ba, kuma na sa mata suna Maryamu, kuma ina nema mata tsari gare Ka, ita da zuriyarta daga shaixan jefaffe”.

Domin ruxewa, Hannatu sai ta juya abin maimakon ta ce mace ba kamar namiji take ba, sai ta ce, namiji ba kamar mace yake ba, domin namiji ne a cikin zuciyar ta. Saboda haka a yayin da Maryam ta yi shekara uku, sai aka ’yanta ta ga hidima a Masallaci, kamar yadda Hannatu ta yi alqawari.

112

Page 113: Littafin Zikri

Addu’ar Annabi Zakariyya (A.S.):Annabi Zakariyya ya yi addu’a ya yin da

ya ga ikon Ubangiji a kan Maryam, da kuma ni’imar da take ciki wanda ba mai ba ta sai Allah )SWT(. Wannan sai ya nitsar da begen Zakariyya ga samun xa, bayan shi da matar sa sun tsufa ba su haihu ba, sai ya roqi Allah )SWT(, Allah ya karva masa, ya ba shi Yahaya Annabi. Ga addu’ar da ya yi:

بي7 د�ن�ك� م%ن ل%ي ه�ب� ر� ــ* ة) ل ــ! ي ة) ذ�ر7 ــ� ك� ط�ي7ب ــ! %ن يع� إ م% ســ� [۳۷عمران: ]آل الد*ع�اء

Ma’ana: “Ya Ubangijina Ka ba ni zuriya ta gari daga gun Ka, lallai Kai Mai jin addu’a ne”.

ب7 %ن7ي ر� ن7ي ال�ع�ظ�م� و�ه�ن� إ ت�ع�ل� م% �س� و�اش�أ ي�ب)ا الــر! شــ�

�ل�م د�ع�ائ%ك� أ�ك�ن� و� ب7 بـــــ% ي¹�ا) ر� ق% إ%ن7ي٤شـــــ� ت� ( و� �ف خ%ال%ي و� اء%ي م%ن� ال�م� ر� ان�ت% و� �ت%ي و�كــ� أ ر� �ا امــ ر) اق% ب� عــ� ف�ه�

ل%ب¹ا) ل!د�ن�ك� م%ن ل%ي ث�ن%ي٥و�% ي�ر%ث� ( ي�ر% وب� آل% م%ن� و� � ي�ع�ق�ع�ل�ه �ب7 و�اج ي¹ا) ر� ض% ( ٦–٤مريم: ( )سورة٦ر�

Ma’ana: “Ya Ubangijina lallai ni qashina ya yi rauni, kuma kaina ya cika da furfura, kuma ban kasance marashin arziki ba, game da kiran Ka, Ya Ubangiji!(4) Kuma ni na ji tsoron dangi a bayana (za su kasa kare addini), kuma matata ta kasance bakarariya! Saboda haka Ka ba ni wani mataimaki daga wajenKa(5) Da zai gaje ni, kuma ya yi gaji ahalin gidan

113

Page 114: Littafin Zikri

Yaqubu, kuma Ka sanya shi yardajje Ya Ubangijina.(6)”

ب7 ن%ي ال� ر� �د)ا ت�ذ�ر �ر �ن�ت� ف� أ ير� و� ث%ين� خ� ار% و� �ــ ــاء: ال ]األنبي۸۹ ]

Ma’ana: “Ya Ubangiji kada Ka bar ni makaxaici (ba magaji), alhali kuwa Kai ne mafi alherin masu gado”.

Addu’ar Annabi Isa xan Maryama:Annabi Isa )A.S.( ya yi addu’a a yayin da

al’ummarsa suka ce masa in har yana so su gaskata shi, su kuma yarda da Ubangijinsa, to ya yi addu’a Allah )SWT( ya saukar musu da arziki da yalwa daga sama. A sannan ne Annabi )A.S( ya roqi Allah )SWT( yana mai cewa:

ب!ن�ا �ن�ز%ل� ر� ائ%د�ة) ع�ل�ي�ن�ا أ آء% م%ن� م� م� ــد)ا ل�ن�ا ت�ك�ون� الس! يـ ع%ا ــ� ل%ن و!

ا %أل� ــ� ن ر% ــة) و�آخ% آيـ ك� و� �ــ ن ا م% ــ� ن �ق �ز ��ن�ت� وار أ ر� و� �ــ ي خ�از%ق%ين� [١١٤المائدة: ]سورة الر!

Ma’ana: “Ya Ubangijinmu Ka saukar mana da kavaki daga sama domin ya zama idi ga na farkonmu, da na qarshenmu, kuma ya zama aya daga gare Ka. Kuma Ka azurta mu, domin Kai ne mafificin masu azurtawa”. Sai aka karvi addu’arsa, Allah )SWT( ya ce:

114

Page 115: Littafin Zikri

ا إ%ن7ى ــ� ل�ه ن�ز7 �م�ن� ع�ل�ي�ك�م� م ر� ف� �د� ي�ك�فــ �ــ ن�ك�م� ب�ع إ%ن7ي م% ــ� ف�د)ا أ�ع�ذ7به� ال� ع�ذ�اب)ا أ�ع�ذ7ب�ه ال�م%ين� م%ن� أ�حــ� ]ســورة ال�عــ�

[. ١١٥المائدة: Ma’ana: “Lallai zan saukar muku da shi, sannan wanda ya kafirta daga baya a cikinku, to, lallai zan azabtar da shi, azaba wadda ba zan azabtar da wani daga talikai irin ta ba.”

Addu’ar Mabiya Annabi Isa (A.S.):Bayan Annabi Isa )A.S.( ya roqa wa

mutanen sa arziki daga Allah )SWT( kuma ya biya musu buqatun su, sai mabiya Annabi Isa )A.S.( suka yi wannan addu’a:

ب!ن�ا ن!ا ر� ا آم� ل�ت� ب%م� �ن�ز� ات!ب�ع�ن�ا أ ول� و� �ســ ا الر! اك�ت�ب�نــ� ع� ف� مــ�د%ين� اه% [٥٣عمران: آل ]سـورة الش!

Ma’ana: “Ya Ubangijinmu mun yi imani da abin da Ka saukar, kuma mun bi ManzonKa, sai Ka rubuta mu tare da masu shaida”.

Addu’ar Mutanen Kogo:A yayin da wasu samari suka tattara

zuwa ga wani kogi, sai suka roqi Allah )SWT( rahamarsa da ya fitar da su daga ciki lafiya, ya kuma kawo musu shiriya daga al’amarinsu. Wannan addu’a ita ce:

115

Page 116: Littafin Zikri

ا ب!نــ� ا ر� ة) ل!كــد�ن�ك� م%ن آت%نــ� مــ� �ح ي7ئ� ر� ا و�ه� ا م%ن� ل�نــ� نــ� ر% �م أ�

د)ا ش� [١٠]كهف: ر�Ma’ana:“Ya Ubangijinmu, Ka ba mu rahama daga gare Ka, kuma Ka sauqaqe mana samun shiriya daga al’amarinmu”.

Wannan yana nuna cewa, addu’a a farkon komai ladabi ne, kuma farawa da nuna bautarsu ga Ubangiji, ladabi ne, hijira don addini lada ne, kuma amincewa da samun rahamar Allah )SWT( ya tsare kogon nan, ya zame musu mafi kyan wurin zama.

Addu’ar Mata da Miji (Kafin Haihuwar ’Ya’ya):Wannan addu’a ta samo asali ne daga

ayar da take nuna savo da rashin godiya da mutane ke nunawa, wato yayin da mace ta yi ciki, ba ta damuwa da shi sai ya yi nauyi, ita da miji su dinga roqon Allah, bayan buqatarsu ta biya, sai su manta da Allah, wannan yana nuna kamatar yin addu’a tun farkon samuwar cikin da kuma yin godiya ga Allah )SWT( a ko da yaushe.

�ا ء�ات�ي�ت�ن�ا ل�ئ%ن ال%ح) اك%ر%ين� م%ن� ل�ن�ك�ون�ن! ص� ــورة الش! ]سـ[١۸۹األعراف:

Ma’ana: “Lallai ne idan ka ba mu da na qwarai, haqiqa, za mu kasance daga masu godiya”.

116

Page 117: Littafin Zikri

Addu’ar Mala’iku:Mala’iku sun yi wannan addu’a a yayin

da suka yi wa Annabi Ibrahim da matarsa bushara da haihuwar Annabi Ishaq da Annabi Yaqubu suka kuma yi wa Annabi Ibrahim )A.S.( da mutanensa addu’a suka ce:

�ة م� �ح ك�ات�ه� الله% ...ر� ب�ر� %ن!ه� ال�ب�ي�ت% أ�ه�ل� عل�ي�ك�م� و� يد إ م% ح�يد [۷۳هود: ]سورة م�ج%

Ma’ana:“Rahamar Allah da albarKarSa su tabbata a kanku, ya mutanen wani gida! Lallai ne shi abin godewa ne, Mai girma.” Mala’iku da ke dauke da Al’arshi suna kewaye shi, suna kirari ga Ubangiji suna nema wa waxanda suka yi imani gafara suna cewa:

ب!ن�ا ع�ت� ر� ءE ك�ل! و�س% �ي ة) ش� م� �ح ا ر� ل�م) ر� و�ع% اغ�ف% ذ%ين� ف� ــ! ل%ل� � ت�اب�وا ات!ب%ع�وا ب%يل�ك� و� م� س� يم%) ع�ذ�اب� و�ق%ه% ح% ب!ن�ا۷ال�ج� ( ر�

�م �ل�ه أ�د�خ% ن!ات% و� م� ال!ت%ي ع�د�نE ج� �ل�ح� و�م�ن� و�ع�دت!ه م%ن� ص��م ائ%ه% م� آبـــ� ات%ه% يـــ7 ر7 �ز ك� و� %نـــ! �ن�ت� إ ) ال�ع�ز%يـــز� أ �ك%يم (۸ال�ح�

�م ي7ئ�ات% و�ق%ه% ق% و�م�ن� الســ! ــ� ي7ئ�ات% ت ذE الســ! ــ% ئ م� �د� ي�و قــ� ف��ه ــ� ت �م ح% ك� ر� ــ% ذ�ل و� و� �ــ و�ز� ه ــ� ــورة ( ۹ال�ع�ظ%يم%) ال�ف )سـ(۹–۷غافر:

Ma’ana: “Ya Ubangijinmu! Ka yalwaci komai da rahamarKa da iliminKa, Ka yi gafara ga

117

Page 118: Littafin Zikri

waxanda suka tuba kuma suka bi hanyarKa, kuma Ka tsare musu azabar wutar jahimu(7) Ya Ubangijinmu! Ka shigar da su Aljannar zama, da ka yi musu alqawari su da wanda ya kyautatu daga iyayensu da matan aurensu da zuriyarsu, lallai Kai, Mabuwayi ne, Mai hikima(8) Kuma Ka tsare su daga munanan ayyuka, duk wanda kuma Ka tsare shi daga munanan ayyuka a ranar nan, to, lallai Ka yi masa rahama, kuma wannan shi ne babban rabo mai girma(9)”.

ADDU’AR ANNABI MUHAMMAD (S.A.W.) DA MABIYANSA

Addu’a ta farko da ake kira uwar littafi, domin ita ta tara ilmin da yake a cikin Alqur’ani a dunqule. Ubangijin halittu ya tara ilimin Tauhidi na Uluhiyya da Rububiyya, Ubanngiji ya tara dukkan rahamar duniya ta ciyarwa da shayarwa da tufatarwa.

م% �ــه% ب%ســ م�ن% الل �ح ــر! يم%) ال ح% ــر! د�١ال �مــ ه% ( ال�ح� ــ! ب7 ل%ل ر�( م�ن%۲ال�ع�ال�م%ين� �ح يم%) ( الر! ح% ل%ك%۳الر! ) ي�و�م% ( م� ــد7ين% ال

%ي!اك�٤ د� ( إ �اك� ن�ع�بــ %يــ! إ ) و� �ت�ع%ين �د%ن�ا٥ن�ســ �اط� ( اهــ ر� الصــ7يم%) ت�ق% �اط�٦ال�م�ســ ر� ذ%ين� ( صــ% �ن�ع�م�ت� الــ! م� أ ر% ع�ل�ي�ه% � غ�يــوب% �ــ ــ م� ال�م�غ�ض ) و�ال� ع�ل�ي�ه% ال7ين� ــ! ــ ــورة۷الض ــ ( )سـ

(۷–١الفاتحـة: Ma’ana:

118

Page 119: Littafin Zikri

“Da sunan Allah Mai rahama Mai jinqai (1) Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu (2) Mai rahma, Mai jinqai (3) Mai nuna mulki ranar sakamako (4) Kai kaxai muke bautawa, kuma Kai kaxai muke neman taimakonKa(5) Ka shiryar da mu hanya madaidaiciya(6) Hanyar waxanda ka yi wa ni’ima a gare su, ba hanyar waxanda ka yi fushi da su ba, kuma ba hanyar vatattu ba (7).

Allah )SWT( ya yi alqawarin jarrabar bayinSa, sai kuma ya kawo addu’ar da dukkan bawanSa mai imani da haquri zai faxa ya yin wannan jarrabawar, sai ya saukar wa da Manzo mai tsira da Aminci kamar haka:

�ن!ك�م ل�ن�ب�ل�و� ءE و� �ي و�ف% م%ن� ب%ش� وع% ال�خ� �ــ ال�ج ن�ق�صE و� م%ن� و�و�ال% �ــ ا�أل�ن�ف�س% ا�أل�م ات% و� ر� ــ� الث!م ر% و� ــ7 ب�ش ب%ر%ين) و� ــ! الص

%ذ�ا ( ال!ذ%ين�١٥٥ م� إ �ب�ت�ه ص�يب�ة أ� ال�وا� م�ص% %ن!ا ق� ه% إ ا ل%لــ! %نــ! إ و�

ه% �ــ %ل�ي ) إ ون� �ــ ع اج% ك�١٥٦ر� ــ% م� ( أ�ول�ئ ل�و�ات ع�ل�ي�ه% ــ� م%ن ص�م ب7ه% ة ر! مــــ� �ح ك� و�ر� أ�ول�ئــــ% ) ه�م� و� د�ون� تــــ� � (١٥۷ال�م�ه

(١٥۷–١٥٥البقر: )سـورةMa’ana: “Kuma lallai ne, za mu jarrabe ku da wani abu daga tsoro da yunwa da tawayar dukiya da rayuka da ’ya’yan itace, kuma ka yi bushara ga masu haquri(155) Waxanda idan wata musiba ta same su, sai su ce, lallai mu mallakar Allah ne, kuma lallai mu zuwa gare Shi, masu komawa ne(156) Waxannan akwai

119

Page 120: Littafin Zikri

albarka a kansu daga Ubangijinsu da rahama, kuma waxannan su ne shiryayyu(157).”

Allah )SWT( ya koya mana ta wajen ManzonSa cewa idan mun kammala ibadar )Hajj( mu ce:

ب!ن�ا ا ر� ن�ة) الـد*ن�ي�ا فى ء�ات%نـ� ة% و�ف%ى ح�سـ� ر� ن�ة) ا�آلخـ% ح�سـ�ـن�ا [۲٠١البقرة: ]سـورة الن!ار% ع�ذ�اب� و�ق%

Ma’ana: “Ya Ubangijinmu! Ka ba mu mai kyau a cikin duniya da mai kyau a cikin lahira, kuma Ka tsare mana azabar wuta.”

Daga kan aya ta 284 zuwa ta 286 a cikin Suratul Baqara sun qunshi aikin Annabi da waxanda suka bi shi, daga aqida da magana da aiki da kyautatawa da mayar da al’amari ga Allah )SWT( da addu’ar tsari da nema daga Ubangijinsu. Ita ce mafi kyawun addu’a in ji Sheikh Mahmud Gumi )rahimahullahu( domin ya ce ta qunshi ilimin Surar Baqara dukkanta, kuma ta nuna Musulmi sun saba wa Yahudawa masu cewa, mun ji mun qi. Ga yanki daga cikinta:

ا ــ� ب!ن ذ�ن�آ ال� ر� ــ% ين�آ إ%ن ت�ؤ�اخ ــ% و� ن!سا، أ� ــ� �ن ط�أ �ا أ�خ ــ� ب!ن و�ال� ر�

�ل مــ% �آ ت�ح ا ع�ل�ي�نــ� ـــر) �ا إ%ص ه� ك�مــ� ل�تــ� م� ذ%ين� ع�ل�ى ح� م%ن� الــ!ب�ل%ن�ا ب!ن�ا ق� ل�ن�ا و�ال� ر� م7 ا ت�ح� ة� ال� مـ� ا ط�اقـ� ـه% ل�نــ� ف� بـ% � و�اعـ

ر� ع�ن!ا آ ل�ن�ا و�اغ�ف% نـ� �م ح� �ار �ن�ت� و� ا أ ل�نـ� �و ن�ا م� �ر �ان�صـ ع�ل�ى ف�

وم% ر%ين� ال�ق� [۲۸٦البقرة: ]سـورة ال�ك�ف%

120

Page 121: Littafin Zikri

Ma’ana:“Ya Ubangijinmu! Kada ka kama mu, idan muka yi mantuwa, ko kuma muka yi kuskure, Ya Ubangijinmu! kada Ka xora mana abu mai nauyi, kamar yadda Ka dora shi a kan waxanda suke gabaninmu. Ya Ubangijinmu! Kada ka sanya mu xaukar abin da ba mu da iko da shi, kuma Ka yafe mana, kuma Ka gafarta mana, kuma Ka yi jinqai a gare mu, Kai ne majivincinmu, saboda haka Ka taimake mu a kan mutane kafirai”.

Ga wata addu’ar waxanda suka yi imani inda suka ce:

ا ب!نــ� ز%غ� ال� ر� �ا تــ ل�وب�نــ� �د� ق �%ذ� ب�عــ د�ي�ت�ن�ا إ ا و�ه�ب� هــ� م%ن� ل�نــ�ة) ل!د�ن�ك� م� �ح %ن!ك� ر� �ن�ت� إ ) أ �اب آ۸ال�و�هــ! ب!نــ� ك� ( ر� %نــ! ع� إ ام% جــ�

ي�ب� ال! ل%ي�و�مE الن!اس% ل%ف� ال� الله� إ%ن! ف%يه% ر� �يع�اد�) ي�خ ال�م%عمران آل ( سـورة۹

Ma’ana:“Ya Ubangijinmu! Kada ka karkatar da zukatanmu, bayan Ka shiryar da mu, kuma ka ba mu rahama daga gunKa, lallai Kai mai yawan kyauta ne(8) Ya Ubangijinmu! Lallai Kai mai tattara mutane ne a ranar da babu shakka a cikinta, lallai Allah ba ya sava alqawari(9).”

Mutanen Makka maza da mata da yara da manya sun yi addu’a yayin da kafirai suka takura musu, suna cewa:

121

Page 122: Littafin Zikri

ون� �ولــ �ا ي�ق ــ� ب!ن ا ر� نــ� �ر%ج �ذ%ه% م%ن� أ�خ ة% هــ� ــ� ي �ر ال%م% ال�ق� الظــ!ا ل�ه� �ع�ل أ�ه �ا و�اج د�ن�ك� م%ن ل!نــ� ا لــ! ل%يــ¹ ل و� عــ� �ا و�اج م%ن ل!نــ�ا ل!د�ن�ك� ير) [۷٥النساء: ]سـورة ن�ص%

Ma’ana: “Ya Ubangijimu! Ka fitar da mu daga wannan alqarya wadda mutanenta suke da zalunci, kuma Ka sanya mana majivminci daga gunKa, kuma Ka sanya mana mataimaki daga gunKa.”

Yayin da waxanda suka yi imani, suka ji abin da aka saukar wa da Manzo sai idanunsu suka cika da hawaye suna cewa:

ب!ن�ا ن!ا ر� اك�ت�ب�ن�ا ء�ام� د%ين� م�ع� ف� ه% المائــدة: ]ســـورة الش!۸۳ .]

Ma’ana:“Ya Ubangijinmu! Mun yi imani, Ka rubuta mu cikin masu shaida.”

Allah )SWT( ya koya wa Annabi )S.A.W.( addu’o’i daban – daban, yayin da zai fita daga garin Makka zuwa Madina ya ce:

ب7 و�ق�ل ل�ن%ي ر7 ل� أ�د�خ% د�خ� �د�قE م ني صــ% �ر%جــ �أ�خ ج� و� ر� � م�خــEق�د ل� صـــ% عـــ� �د�ن�ك� م%ن ل%ي و�اج ل�ط�ان)ا لـــ! �ا ســـ ير) ن�صـــ%

[۸٠اإلسراء: ]سـورةMa’ana:Kuma ka ce: Ya Ubangijina! Ka shigar da ni mashiga ta gaskiya, kuma Ka fitar da ni mafita ta gaskiya. Kuma Ka ba ni hujja mabayyaniya daga gare Ka.”

122

Page 123: Littafin Zikri

Idan ka karanta wannan addu’ar yayin shiga wani gari in sha Allahu za ka samu nasara, kuma ka yi addu’a a cikin sallarka da bayanta da wannan addu’ar domin nuna sallamawarka ga UbangijinKa Allah )SWT(.

Allah )SWT( ya umarci Annabi da ya bar gaggawar karatun Alqur’ani a lokacin da ake yin wahayinsa zuwa gare shi, domin kada ya wahala, kuma tsoron yin kuskure yana sanya yin kuskure mai jawo wahala, sai Allah )SWT( ya koya wa Annabi )S.A.W.( da ya ce:

ب7 و�ق�ل ا ز%د�ن%ي ر! ل�م) [ ١١٤طـه: ]سـورة ع%Ma’ana:“Kuma Ka ce Ya Ubangiji! Ka qara mini Ilimi.”

Allah )SWT( ya sanar da Annabinsa cewa bai riqi wani abin haihuwa ba, kuma babu wani abin bautawa tare da Shi, Shi ne masanin boye da bayyane, sannan ya daukaka daga barin abin da suke yi na shirka, ka ce:

ب7 ال� ر� ع�ل�ن%ي ف� �و�م% ف%ى ت�ج ــ� ال%م%ين� ال�ق ــ! ــورة الظ ]سـ[۹٤المؤمنون:

Ma’ana: “Ya Ubangijina! kada Ka sanya ni a cikin mutane azzalumai”.

Allah )SWT( ya koya wa Annabi da ya nemi tsari daga shaixan jefaffe, ya ce ka ce:

123

Page 124: Littafin Zikri

ب7 و�ق�ل ك� أ�ع�ـــوذ� ر! ات% م%ن� بــ% ز� مــ� ) ه� ي�اط%ين% (۹۷الشــ!�أ�ع�ــــوذ ك� و� ب7 بـــ% ) أ�ن� ر� ون% �ر � ( )ســــورة۹۸ي�ح�ضـــ

(۹۸–۹۷المؤمنون:

Ma’ana: “Ka ce: Ya Ubangijina! Ina neman tsarinka daga fizge-fizgen shaixanu(97) Kuma ina neman tsarinka ya Ubangijina domin kada su halarto mini(98)”

Ana so da ka karanta waxannan ayoyin sau bakwai da daddare ka tofa a hannunka, ka shafe fuska domin neman tsari, sannan kuma ana tofawa a ruwa qafa dubu a sha a shafe jiki ga masu hawan aljan.

Allah )SWT( ya saukarwa da Annabi )S.A.W.( cewa: “Lallai ne waxansu qungiyoyi daga bayina sun kasance suna cewa:

ا ــ� ب!نـ ا ر� ــ! نـ ر� ء�ام� اغ�ف% ــ� ا فـ ــ� ا ل�نـ ــ� نـ �م ح� �ار �ن�ت� و� ر� وأ �ــ يـ خ�م%ين� اح% [. ١٠۹المؤمنون: ]سـورة الر!

Ma’ana: “Ya Ubangijinmu! Mun yi imani, sai Ka gafarta mana, kuma Ka yi mana rahama, kuma Kai ne mafi alherin masu tausayi.”

A qarshen ayoyin da suka biyo bayan wannan ayar Allah )SWT( ya ce, ya saka wa waxanda suka yi wannan addu’ar da sakamako mai kyau a ranar Lahira kuma su ne bayin Allah na qwarai. Allah ya samu a

124

Page 125: Littafin Zikri

cikinsu amin. Kuma daga qarshen Surar, Allah )SWT( ya ce da Annabinsa ya ce:

ل �ب7 و�قـــ ر� ر! ــ% م� اغ�فـ ح� �ار �ن�ت� و� أ ر� و� �ــ يـ م%ين� خ� اح% الـــر![١١۸المؤمنون: ]سورة

Ma’ana:“Kuma ka ce: Ya Ubangijina! Ka yi (mana) gafara, kuma Ka yi (mana) rahama, kuma Kai ne mafi alherin masu rahama.”

Allah )SWT( ya faxa wa Annabinsa Addu’ar bayinSa muminai, suna cewa:

ا ــ� ب!ن ر%ف� ر� �ا اصــ ــ! ذ�اب� ع�ن ــ� ن!م� ع ه� ا إ%ن! ج� ذ�اب�ه� ــ� ان� ع ــ� كا) ــ) ام ا٦٥غ�ر� ــ� %ن!ه آء�ت� ( إ ــ� ا س ر¹ ت�ق� �ــ ا) م�س ــ) ام (٦٦و�م�ق�(.٦٦–٦٥الفرقان: )سـورة

Ma’ana:“Ya Ubangijimu! Ka kawar mana da azabar jahannama, lallai azabarta ta zama mai xorewa(65) Lallai ita mummunar matabbata ce, kuma mazauni ga kafirai(66).”

ا ب!نــ� ا ه�ب� ر� ا م%ن� ل�نــ� نــ� و�اج% �ا أ�ز ي!ت%نــ� ذ�ر7 ة� و� ر! � أ�ع�ي�نE قــع�ل�ن�ا �ين� و�اج ت!ق% �ا ل%ل�م ام) [.۷٤الفرقان: ]سـورة إ%م�

Ma’ana: “Ya Ubangijinmu! Ka ba mu sanyin idanu daga matanmu da zuriyarmu, kuma Ka sanya mu shugabanni ga masu taqawa.”

Ana son bayi su zamanto masu roqon Allah, da ya xaukaka su da zuriyarsu,

125

Page 126: Littafin Zikri

daukakar addini, kamar yadda Annabi Ibrahim )A.S.( ya roqa.

ل% �م! قــ �اط%ر� الل!ه و�ات% فــ� م� ض% الســ! �را�أل� ال�غ�ي�ب% ع�ل%م� و�

د�ة% ه� �ن�ت� و�الش! ك�م� أ �ب�اد%ك� ب�ي�ن� ت�ح ا ف%ى ع% يـه% ك�ان�وا� م� ف%ون� �ت�ل%ف �[٤٦الزمر: ]سـورة ي�خ

Ma’ana: “Ya Allah, maqagin halittar sammai da qasa, masanin gaibi da bayyane! Kai kake yin hukunci a tsakanin bayinKa a kan abin da suka kasance suna sabawa a cikinsa.”

ب7 ز%ع�ن%ي ر� �وك�ر� أ�ن� أ� �ــ ك� أ�ش ــ� ت �ن�ع�م�ت� ال!ت%ي ن%ع�م� ع�ل�ي! أ

ال%د�ي! و�ع�ل�ى أ�ن� و� ا أ�ع�م�ل� و� ل%ح) ه� ص� ضــ� �ل%ح� ت�ر �أ�صــ ل%ي و�ي!ت%ي ف%ى %ن7ي ذ�ر7 ك� ت�ب�ت� إ �ــ %ل�يـ %ن7ي إ إ ل%مين� م%ن� و� �ــ ال�م�سـ

[١٥األحقاف: ]سـورةMa’ana:“Ya Ubangijina! Ka kimsa min yadda zan gode wa ni’imarKa, wadda Ka ni’imta ta a kaina, da kuma ga mahaifana biyu, kuma ka (kimsa min) yadda zan yi in aikata aikin qwarai, wanda za ka yarda da shi, kuma Ka kyautata mini cikin zuriyata lallai ni, na tuba zuwa gare Ka, kuma lallai ni, ina daga masu sallamawa ga umarninKa.”

ب!ن�ا ر� ر� ا ل�ن�ا اغ�ف% ان%نــ� و� �ذ%ين� و�إل%خ ون�ا الــ! �ب�ق ان% ســ� ب%ا�إل%يمــ�ع�ل� و�ال� �ل�وب%ن�ا ف%ى ت�ج �� ل%ل!ذ%ين� غ%ال¹ ق وا �نــ ا ء�ام� ــ� ب!ن ك� ر� %نــ! إ

ء�وف يم ر� ح% [١٠الحشر: ]سـورة ر!Ma’ana: “Ya Ubangijimu! Ka gafarta mana da kuma ’yan’uwanmu, waxanda suka riga mu

126

Page 127: Littafin Zikri

yin imani, kada Ka sanya wani qulli a cikin zukatanmu, ga waxanda suka yi inami. Ya Ubangijimu! Lallai Kai mai tausayi ne, Mai jinqai.”

ب!ن�آ �ت�م%م� ر� ن�ا ل�ن�ا أ ر� ن�ور� %ن!ك� ل�ن�آ و�اغ�ف% ءE ك�ل7 ع�ل�ى إ �ي شــ�د%ير [۸]التحريم: ق�

Ma’ana: “Ya Ubangijinmu! Ka cika mana haskenmu. Kuma Ka yi mana gafara. Lallai Kai mai iko ne a kan dukkan komai.”

�ل �ب7 أ�ع�وذ� ق ) ب%ر� ل�ق% ر7 ( م%ن�١ال�ف� ا ش� ل�ق�) م� ( و�م%ن�۲خ�ر7 قE شــ� %ذ�ا غ�اســ% ) إ ر7 ( و�م%ن�۳و�ق�ب� ث�ت% شــ� ف%ى الن!ف!

د%) ر7 ( و�م%ن�٤ال�ع�ق� اســدE ش� %ذ�ا ح� د�) إ ســ� ( )ســـورة٥ح�(٥–١الفلق:

Ma’ana:“Ka ce ina neman tsari daga Ubangijin safiya(1) Daga sharrin abin da ya halitta(2) Da kuma sharrin dare idan ya yi duhu(3) Da kuma sharrin mata masu tofi a cikin qulle-qulle(4) Da kuma sharrin mai hassada idan ya yi hassada(5)”

Wannan sura na karantar da yadda ake neman tsarin Allah daga sharri duka.

�ل �ب7 أ�ع�ـــوذ� قــ ر� ) بــ% اس% ك�١النــ! لــ% ) ( م� اس% ه%۲النــ! %لــ� ( إ( ـر7 ( م%ن�۳الن!اس% و�اس% ش� �) ال�و�ســ اس% نــ! ذ%ي٤ال�خ� ( الــ!

127

Page 128: Littafin Zikri

�و%س �ــ ــد�ور% ف%ى ي�و�سـ ــ �اس%) ص ــ! ــة% ( م%ن�٥النـ ـ نـ! ال�ج%( الن!اس% ( ٦–١الناس: ( )سـورة٦و�

Ma’ana: “Ka ce, ina neman tsari daga Ubangijin mutane(1) Mamallakin mutane(2) Abin bautar mutane(3) Daga sharrin mai sanya wasuwasi, mai vuya(4) Wanda ke sanya wasuwasi a cikin qirazan mutane(5) Daga aljanu da mutane(6)”

Wannan addu’a ce da ke karantar da neman tsari daga sharrin shaixan na mutum da na aljani, wato maqiyi na sarari ko na voye.

KAXAN DAGA CIKIN AYOYIN SIFATUL LAHIL-ULYA

DA AKE ADDU’A DA SU Wasu daga cikin ayoyin Sifatul Lahil

Ulya da ake addu’a da su, su ne:

ل% �م! قــ �اط%ر� الل!ه و�ات% فــ� م� ض% الســ! �را�أل� ال�غ�ي�ب% ع�ل%م� و�

د�ة% ه� �ن�ت� و�الش! ك�م� أ �ب�اد%ك� ب�ي�ن� ت�ح ا ف%ى ع% يـه% ك�ان�وا� م� ف%ون� �ت�ل%ف �[٤٦الزمر: ]سـورة ي�خ

Ma’ana:

128

Page 129: Littafin Zikri

“Ka ce, Ya Allah, mai qaga halittar sammai da qasa, masanin gaibi da bayyane! Kai Kake yin hukunci a tsakanin bayinKa a cikin abin da suka kasance suna savawa juna a cikinsa”.

�%ل�ه� ال� الل!ه و� إ%ال! إ �ي* ه ي*وم� ال�ح� ذ�ه� ال� ال�ق� �ن�ة ت�أ�خــ و�ال� ســ%م �ا ل�ه� ن�و و�ات% ف%ي مــ� م� ا الســ! مــ� ض% ف%ي و� �ر

ذ�ا م�ن ا�أل�ع� ال!ذ%ي ف� �د�ه� ي�س �نــ ه% إ%ال! ع% ا ي�ع�ل�م� ب%إ%ذ�نــ% م� ب�ي�ن� مــ� د%يه% ��يــ أا م� م� و� �ه ل�ف� يط�ون� و�ال� خ� ءE ي�ح% �ي ه% م%ن� ب%ش� ل�م% ا إ%ال! ع% ــ� ب%ماء� ع� ش� ي*ه� و�ســ% ســ% �و�ات% ك�ر م� ض% الســ! �ر

ا�أل� ود�ه� و�ال� و� � ي�ئــا ــ� م ظ�ه� �ف و� ح% �ــ ــورة ال�ع�ظ%يم% ال�ع�ل%ي* و�ه ــرة: ]س البق

۲٥٥]Ma’ana:“Allah babu wani abin bautawa face Shi, Rayayye, Tsayayye (ba ya neman taimakon kowa), gyangyaxi ba ya kama Shi, kuma barci baya kama Shi, Shi ne da abin da yake cikin sammai da abin da yake cikin qassai. Wane ne wanda yake yin ceto a wurinSa, face da izininSa? Yana sane da abin da yake a gaba gare su da abin da yake a bayansu. Kuma ba su kewaye wa da komai daga iliminSa sai abin da ya so. KursiyyunSa ya yalwaci sammai da qasa. Kuma tsare su ba ya yi masa nauyi, kuma Shi ne Maxaukaki Mai girma.”

�و�ات% ن�ور� الل!ه م� ض% الس! �را�أل� ل� و� ثــ� ور%ه% م� �ك�وةE نــ � ك�م%شــ

ا ب�اح� ف%يه� �ب�اح� م%ص �ةE ف%ى ال�م%ص اج� ج� �ة� ز اجــ� ج� ا الز* �ن!هــ� ك�أ

129

Page 130: Littafin Zikri

و�ك�ب ــ� ي ك د د�ر7 ةE م%ن� ي�وقــ� ر� ج� ةE شــ� ــ� ك ب�ر� ةE م* ــ� ي�ت�ون ال! ز�Eي!ة ق% �ر ــ� ةE و�ال� ش ــ! ب%ي �اد� غ�ر ــ� ا ي�ك ــ� ي�ت�ه يء� ز� ــ% و� ي�ض ــ� ل ل�م� و��ه �س ور ع�ل�ى ن�ورE ن�ار ت�م�س� �د%ى نــ �ور%ه% اللــه� ي�هــ � م�ن� ل%نــ

�آء ر%ب� ي�ش� �ث�ل� الله% و�يض �الله� ل%لن!اس% ا�أل�م ءE ب%ك�ل7 و� �ي ش�[۳٥النـور: ]سـورة ع�ل%يم

Ma’ana: “Allah ne hasken sammai da qasa, misalin haskenSa, kamar taga ce a cikinta akwai fitila, fitilar kuma a cikin qarau, qarau din, kamar tauraro mai tsananin haske, ana kunna shi daga wata itaciya mai albarka, ta zaituna, ita ba daga mahudar rana take ba kuma ba ta daga mafaxarta, kuma man kamar zai kama da ansa ko da wuta ba ta tava shi ba, haske a kan haske, Allah yana shiryar da wanda ya so zuwa ga haskenSa, kuma Allah na buga misalai ga mutane, kuma Allah Masanin komai ne.”

Annabi Muhammad )S.A.W.( yana cewa: “Duk wanda ya wayi gari ya karanta ayoyi ukun qarshen Suratul Hashr, tare da ambatar neman tsari daga shaixan a farko sau uku: Allah )SWT( zai wakilta mala’iku guda dubu saba’in wanda za su ta yi masa addu’a har zuwa faxuwar rana. Kuma idan har ya mutu a wannan rana, ya mutu shahidi. Haka kuma duk wanda ya karanta su bayan rana ta faxi, Allah zai wakilta mala’iku dubu saba’in da za

130

Page 131: Littafin Zikri

su yi masa addu’a har wayewar gari )Ma’aqil ibn Yasar – Tirmizi(

�يع% ب%الله% أ�ع�ـوذ م% ي�ط�ان% م%ن� ال�ع�ل%يم� الس! يم الش! ج% ــر! المرات( )ثالث

Ma’ana: “Ina neman tsarin Allah mai ji masani, daga shaidan la’ananne.” (sau uku)

و� �ه� ال� ال!ذ%ي الله� ه %لــ� و� إ%ال! إ �د�ة% ال�غ�ي�ب% ع�ل%م� هــ ه� و�الشــ!م�ن� هو� �ح ) الر! �يم ح% و�۲۲الر! �ذ%ي اللــه� ( ه ــ! ه� ال� ال ــ� %ل إ%ال! إ

و� �ــ ك� ه ــ% ل د*وس� ال�م� �ــ ل�م� ال�ق ؤ�م%ن� الســ! �ــ يم%ن� ال�م ال�م�ه��ب!ار� ال�ع�ز%يز ت�ك�ب7ر� ال�ج� �ان� ال�م ب�ح� �ا الله% س ) ع�م! ر%ك�ون� �ي�ش

و�۲۳ �ال%ق� الله� ( ه ار%ئ� ال�خ� ر� ال�بــ� و7 ه� ال�م�صــ� اء� لـ� م� � ا�أل�سـن�ى، �ب7ح� ال�ح�س ا ل�ه� ي�س� و�ات% ف%ى م� م� ض% الس! �ر

ا�أل� و� و� � و�ه�) ال�ع�ز%يز �ك%يم ( ۲٤–۲۲الحشر: ( )سـورة۲٤ال�ح�

Ma’ana:Shi ne Allah, wanda babu wani abin bautawa face shi, masanin fake da bayyane, shi ne Mai rahama Mai jin qai(22) Shi ne Allah, wanda babu abin bautawa face Shi, Mai Mulki, Mai tsarki, Aminci, Mai amintarwa, halartacce, mabuwayi, Mai Tilastawa, Mai girma. Tsarki ya tabbata a gare Shi daga abin da suke yin Shirka da shi(23) Shi ne Allah, Mai halitta, Mai qirqirowa, Mai Surantawa. Yana da sunaye masu kyau, abin da ke cikin sammai da qasa suna tsarkake shi. Kuma Shi ne Mabuwayi, Mai hikima(24)”

131

Page 132: Littafin Zikri

ل% �م! قــ �ك� الل!ه الــ% ك% م� �لــ �ت%ى ال�م �ؤ �ك� تــ �لــ �آء� م�ن� ال�م ت�شــ��ت�ن�ز%ع ل�ك� و� �آء� م%م!ن� ال�م ت�ع%ز* ت�ش� آء� م�ن� و� ت�ذ%ل* ت�ش� م�ن� و��آء ي�ر� ب%ي�د%ك� تش� %ن!ك� ال�خ� ل7 ع�ل�ى إ �ءE كــ �ي د%ير) شــ� (۲٦قــ��ول%ج �ــ ل� ت �ــ ار% ف%ى ال!ي ول%ج� الن!هــ� �ــ ت ار� و� ل% ف%ى الن!هــ� �ــ ال!ي

�ر%ج �ت�خ ي! و� ي7ت% م%ن� ال�ح� ر%ج� ال�م� �ت�خــ ي7ت� و� ي7 م%ن� ال�م� ال�ح��ق �ز �ر تــ� آء� م�ن� و� ر% ت�شــ� �) ب%غ�يــ Eاب آل ( )ســـورة۲۷ح%ســ�

(۲۷–۲٦عمران: Ma’ana: “Ka ce, Ya Allah mamallakin mulki, Kana bayar da mulki ga wanda Ka so, kuma Kana tuve mulki daga wanda Ka so, kuma Kana xaukaka wanda Ka so, kuma Kana qasqantar da wanda Ka so, a hannunKa alheri yake, lallai Kai mai iko ne a kan kowane abu(26) Kana shigar da dare cikin yini, kuma Kana shigar da yini cikin dare, kuma Kana fitar da mai rai daga matacce, kuma kana fitar da matacce daga mai rai, kuma Kana azurta wanda Ka so ba da lissafi ba(27)”.

Waxannan ayoyi guda biyu suna nuna mana martabar mayar da ikon komai ga Allah. Allah ne kaxai mai yin abu yadda ya so, ba tare da mai hanawa ba.

و� �اء% ف%ى ال!ذ%ي و�ه م� ه الس! %لـ� ض% و�ف%ى إ �ره ا�أل� %لـ� و� إ � و�هــ

�ك%يم [۸٤الزخرف: ]سورة ال�ع�ل%يم� ال�ح�Ma’ana:

132

Page 133: Littafin Zikri

“Kuma Shi ne abin bautawa a sama, kuma abin bautawa a qasa, kuma Shi Mai hikima ne, Masani.”

ول� آم�ن� �س ا الر! �ن�ز%ل� ب%م� ه% أ �%ل�يــ ه% م%ن� إ بــ7 ون� ر� �نــ ؤ�م% �ال�م و�ه% ب%اللــه% آم�ن� ك�ل ه% و�م�ال�ئ%ك�تــ% ك�ت�بــ% ل%ه% و� �ســ �ق� ال� و�ر ر7 ن�فــ�ل%ه% م%ن� أ�حدE ب�ي�ن� �س �ال�وا� ر ع�ن�ا و�ق� م% أ�ط�ع�ن�ا س� ان�ك� و� ر� � غ�فب!ن�ا %ل�ي�ك� ر� إ ) و� �ير ف� ( ال�۲۸٥ال�م�ص% ا اللــه� ي�ك�لــ7 ســ) � إ%ال! ن�ف

ا ع�ه� �ا و�س ا ل�ه� ب�ت� م� ا ك�س� ا و�ع�ل�ي�ه� ب�ت� م� ا اك�ت�ســ� ــ� ب!ن ال� ر�ذ�ن�ا ين�ا إ%ن� ت�ؤ�اخ% و� ن!س%

�ن�ا أ� ط�أ �ب!ن�ا ا�خ ل� و�ال� ر� مــ% �ا ت�ح ع�ل�ي�نــ�ا ـر) �ا إ%ص ه� ك�م� ل�تــ� م� ذ%ين� ع�ل�ى ح� ا م%ن� الــ! ب�ل%نــ� ا ق� ب!نــ� و�ال� ر�ل�ن�ا م7 ا ت�ح� ة� ال� م� ه% ل�ن�ا ط�اق� ف� بــ% �ا و�اعــ ر� ع�نــ! ا و�اغ�فــ% ل�نــ�

ا ــ� ــ ن �م ح� �ار �ن�ت� و� ا أ ــ� ــ ن�ا م�و�ال�ن �ر �ــ ــ ان�ص و�م% ع�ل�ى ف� ــ� ــ ال�ق( (۲۸٦–۲۸٥البقرة: )سـورة ( ۲۸٦ال�ك�اف%ر%ين�

Ma’ana:“Manzon Allah ya yi Imani da abin da aka saukar zuwa gare shi daga Ubangijinsa, da Muminai, kowannensu ya yi Imani da Allah, da Mala’ikunSa, da littattafanSa da ManzanninSa. Ba ma bambantawa tsakanin xaya daga ManzanninSa, Kuma suka ce: “Mun ji kuma mun yi xa’a; muna neman gafararKa ya Ubangijinmu, kuma zuwa gare Ka makoma take(285) Allah ba ya kallafa wa rai sai gwargwadon ikonsa, yana da ladar abin da ya aikata (na alheri), kuma (azabar) abin da ya aikata (na sharri) yana kansa. Ya Ubangijinmu! Kada ka kama mu, idan mun yi mantuwa. Ko kuma mun yi kuskure; ya

133

Page 134: Littafin Zikri

Ubangijinmu! kada Ka aza nauyi a kanmu, kamar yadda ka aza shi a kan waxanda suke gabanninmu. Ya Ubangijinmu kada Ka dora mana abin da ba za mu iya shi ba, kuma Ka yafe mana, kuma Ka gafarta mana, kuma ka yi jinqai gare mu. Kai ne majibincinmu, kuma Ka taimake mu a kan mutane kafirai(286)”

Waxannan ayoyi biyu su ne mafi kyan addu’a, sun qunshi ilimin Surar Baqara dukkanta. Kuma ta na nuni a kan musulmai na qwarai sabanin Yahudawa masu cewa “Munji, munqi”. Haka kuma, addu’o’i ne na tsari da bege daga Ubangiji.

ان� ب�ح� �ين� الله% ف�س ون� ح% �ين� ت�م�ســ ) و�ح% ون� �ب%ح � (١۷ت�صــ�ل�ه د� و� �مـ و�ات% ف%ى ال�ح� م� ض% السـ! �ر

ا�أل� ي!ا و� ين� و�ع%شــ% و�ح%( ون� �ر ( ١۸–١۷الروم: )سـورة (١۸ت�ظ�ه%

Ma’ana:“Saboda haka tsarkakewa ta tabbata ga Allah a lokacin da kuke shiga maraice, da lokacin da kuke shiga safiya)17( Kuma shi ne da godiya, a cikin sammai da qasa, kuma da lokacin yamma da lokacin zawali)18(” )Suratur Rum 17-18(

RUFEWA

ي�ن�ب�غ%ي ل� أ�ال! ل%لد!اع%ي و� اب�ة� ي�ت�ع�ج! ل�ي�ع�ل�م ا�إل%ج� الله� أ�ن! و�يب� ت�ع�ال�ى ت�ج% �ا ل%ع�ب�د%ه% ي�س ، ل�م� م� �ل ه% و�م%ن� ي�ت�ع�ج! ــ% ت م� �ح ر�

ل! �ن�ه� ج� أ ه� ب%الــد!اع%ين� ش� �نــ! يب� أ ت�ج% �م� ي�ســ �ا ل�ه يـــه% ب%مــ� ف%

134

Page 135: Littafin Zikri

�ي�ر ، ال�خ� �م �د� ل�ه ق� م� ف� �يب�ه ا ب%ع�ي�ن% ي�ج% و� ط�ل�ب�وا� م�ا أ� و� ب%م� � ه

ر �يــ م� خ� �ه� ل!ه �نــ و� م%ر� أ� ؤ�خ7 �ك� يــ %ل�ى ذ�لــ% ر� و�قتE إ و� آخــ� � هــ

ح* ص�. أ� �م �ل�ه

Ma’ana:“Ya kamata ga mai yin Addu’a kada ya yi gaggawa wajen ganin addu’arsa ta karvu. Ya sani cewa Allah Maxaukaki yana amsa roqon bawanSa matuqar bai yi gaggawa ba, yana daga rahamar girman sha’aninsa, masu roqonsa ya karva musu da abu mafi alkhairi a gare su. Haqiqa yana karva musu da )ba su( ainihin abin da suka roqe Shi, ko abin da ya fi shi ko kuma ya jirkinta zuwa wani lokacin wanda ya fi dai dai a gare su”. Haqiqa gaggawa na daga shaidan.27

اب� و�ف%ى ت�ج� �ي�ن: "ي�س يح� ح% د%ك�م� الص! ا %أل�ح� ل� ل�م� م� ي�ع�ج��ول �د� ي�ق و�ت� ق� ل�م� د�عــ� ." ]رواه ف� �ت�جب � الشــيخان ي�ســ

هريرة[ أبي عنA cikin Bukhari da Musulmi: “Ana karvawa xayanku addu’ar sa idan bai yi gaggawa ba, yana cewa na roqa na roqa ba a karva ba.” (Bukhari da Musulm suka rawaito shi daga Abu Huraima).28

ال�- ١ اه%يم� ق� ر� �ل: إل%بــ �ج ال� أ�د�ه�م� بن% ر� ز! اللــه� قــ� عــ�: "أ�د�ع�وني ل! ت�ج%ب� و�ج� �س

ا أ� م� " ف� �� ب�ال�ن�ا ل�ك�م ن�د�ع�واال� اب� ف� ت�ج� �ل�ن�ا. ي�س

27 Fi Malakutil Lahi 28 Mukhtar Al-Ahadis.

135

Page 136: Littafin Zikri

ال� ۲ : م%ن� - ق� �اه%يم %ب�ر� ل% إ �ة% أ�ج م�س� ي�اءE:- خ� �أ�شت�م�أ- �ف ل�م� الله� غ�ر� د*وا� ف� ـه�. ت�ؤ� ق! ح�

�ت�م�ب- أ ر� آن� و�ق� �ر �ل�م� ال�ق ل�وا� ف� ه%. ت�ع�م� بـ%ون�ت- بـــ* : ت�ح% �ل�ت�م �ق ، و� ول� �ســـ ك�ت�م� الر! ر� تـــ� و�

.�ت�ه نـ! �سل�ع�ن�ت�م�ث- ، و� %ب�ل%يس� أ�ط�ع�ت�م�وه�. إ و�ك�ت�مج- ، ت�ر� �ذ�ت�م� ع�ي�وب�ك�م أ�خ� . ع�ي�وب� و� الن!اس%

)1( Wani mutum ya ce wa Malam Ibrahim xan Adhama: “Allah Mai girma da xaukaka ya ce Ku roqe ni in amsa muku”. Me ya same mu muna roqon bama ganin amsawar?

)2( Malam Ibrahim xan Adhama ya ce: Saboda abubuwa guda biyar: A. Kun san Allah ba kwa ba shi

haqqinsa. B. Kuna karanta Alqur’ani ba kwa aiki

da shi. C. Kun ce kuna son Annabi, amma

kun bar sunnarsa. D. Kuna la’antar Iblis kuma kuna bin

sa. E. Kun bar laifinku kuna ganin laifin

mutane.29

ال� ر� ق� ع�ف� اد%ق% ج� د% ب�ن% الص! م! ال�ب�اق%ر%، م�ح��ب�ت ر7 اب�ت�ل%ى� ل%م�ن% ع�ج% ع�ن�ه�. ي�ذ�ه�ب� ك�ي�ف� ب%الض*

�ة% ي�د�ع�و أ�ن �ي*وب� ب%د�ع�و� ه% أ �. ع�ل�يـ �ـال�م الس!

29 Fi malakutil Lahi Ma’a Asma’a llahi.

136

Page 137: Littafin Zikri

�%ذ اد�ى إ ــ� ــه� نـ ـ بـ! �ن7ى ر� ن%ي� أ ــ! ــر* م�سـ ــ �ن�ت� الض! أ م� و� ح� �ر أ�

. م%ين� اح% الر!�ب�ن�ا ت�ع�ال�ى والله ت�ج� �اس : ف� �ول �ن�ا ل�ه� ي�ق �ف ك�ش� ا ف� ــ� ــه% م بـ%

�. م%ن ـر7 � ضJa’afar Assadiq dan Muhammad Baqir

ya ce: na yi mamakin wanda cuta ta same shi yaya zai tafiyar da ita, sai ya yi addu’ar Annabi Ayyuba a lokacin da ya kira Ubangijinsa. Ni cuta ta same ni kai ne mafi rahamar masu rahama. Allah ya ce sai muka amsa masa muka yaye masa cutarsa.

�ب�ت ع�ن�ه�. ي�ذ�ه�ب� ك�ي�ف� ب%ال�غ�م7 اب�ت�ل%ى� ل%م�ن% و�ع�ج��ة% ي�د�ع�و أ�ن د�ع�و� ون�س� بــ% �ه% يــ �ال�م� ع�ل�يــ ه� )ال� الســ! %لــ� إ%ال! إ

�ن�ت� ان�ك� أ ب�ح� �الله� الظ!ال%م%ين� م%ن� ك�ن�ت� إ%ن7ي س ت�ع�ال�ى و�ب�ن�ا ت�ج� �اســ : "ف� �ول �ه� ي�قــ ه� لــ� ي�نــ� ن�ج! ذ%ل�ك� ال�غ�م7 م%ن� و� و�كــ�

". ن�ن�ج%ى ن%ين� ؤ�م% �ال�مNa yi mamakin wanda baqin ciki ya

same shi yaya zai tafiyar da shi? Sai ya yi addu’ar Annabi Yunusa.

“Babu wani abin bauta sai kai, tsarki ya tabbata a gare Ka ni na zamo cikin waxanda suke azzalumai”. Allah Madaukaki yana cewa: Sai muka amsa masa muka fitar da shi daga baqin cikin kuma haka muke tseratar da muminai.

�اف� ل%م�ن� و�ع�جب�ت ي�ئ)ا خ� ع�ن�ه�. ي�ذ�ه�ب� و�ك�ي�ف� ش��ول� أ�ن �و�ل� ي�ق اب% قــ� ح� �صــ

دE أ� مــ! ل!ى م�ح� ه% اللــه� صــ� � ع�ل�يــ . ل!م� و�س�

137

Page 138: Littafin Zikri

ب�ن�ا �ســ ن%ع�م� اللــه� ح� اللــه� ال�و%كيــل� و� ال�ى و� : ت�عــ� �ول � ي�قــ� ل�ب�وا ان�ق� ةE فــ� لE اللــه% م%ن� ب%ن%ع�مــ� �م� ل�م� و�ف�ضــ �ه �ســ ي�م�س�

وء �سNa yi mamakin wanda yake tsoron wani

abu ya same shi, dan gusar da shi ya karanta fadar sahabban Manzon Allah )S.A.W.( Allah ya isar mana madalla da abin dogaro suka koma da ni’imar Allah da falalarsa, ba abin da ya cuce su.

�ب�ت ع�ن�ه�. ي�ذ�ه�ب� ك�ي�ف� ب%ه% م�ك%ر� ل%م�ن� و�ع�ج��ول� أ�ن �و�ل� ي�ق ؤ�م%نE قــ� �و7ض� آل% م%ن� مــ أ�فــ� : و� و�ن� عــ� � ف%ر

م�ر%ى%ل�ى أ� ير الله� إ%ن! الله% إ اللــه� ب%ال�ع%ب�اد% ب�ص% ال�ى و� ت�عــ�

�ـه و�ق� : ف� �ول �ي7ئ�ات% الله� ي�ق ا س� وا� م� �م�ك�رNa yi mamakin wanda aka shirya masa

makirci ko yaya zai kawar da shi? Yadda zai gusar da shi, sai ya karanta faxar wanda ya yi Imani daga cikin mutanen Fir’auna.

Na miqa al’amarina zuwa ga Allah, shi Allah, Mai ganin bayi ne. Sai Allah ya tsare shi, daga mummunan makircin da aka yi masa.30

Daga qarshe, ina kira ga bayin Allah muminai da su yi haquri da qaddara, domin Allah )SWT( ya gwada qarfin imaninka, ta yadda ka yi haquri da musibar da ya saukar maka. To bawa ya sani, kuma idan ma bai yi haquri ba, babu abin da zai iya yi, sai dai ya qara wa kansa wahala da quncin zuciya.

30 Fi Malakutil Lahi Ma’a Asma’al Lahi.

138

Page 139: Littafin Zikri

Lokacin nan dai na Allah ne, dole sai lokacin da ya so ba makawa. Idan lokacin Allah )SWT( ya dace da addu’arka, nan da nan sai ka samu yadda kake so. A cikin Suratul Baqara, Allah )S.W.T( yana cewa:

ا �ي*ه� � ال!ذ%ين� ي�أ ن�وا ت�ع%ين�وا ء�ام� �ب�ر% اس ل�وة% ب%الصــ! إ%ن! و�الصــ!ب%ر%ين� م�ع� الله (١٥۳البقرة: )سورة الص!

Ma’ana:“Ya ku waxanda suka yi imani, ku nemi taimako da haquri da Sallah, lallai ne Allah na tare da masu haquri.”

A cikin Suratul Baqara, aya ta 155 Allah ya sake cewa:

�ن!ك�م ل�ن�ب�ل�و� ءE و� �ى و�ف% م%ن� ب%ش� وع% ال�خ� �ــ ال�ج ن�ق�صE و� م%ن� و�و�ال% �ا�أل�نف�س% ا�أل�مــ ات% و� ر� الث!مــ� ر% و� ب�شــ7 ب%ر%ين� و� الصــ!

(١٥٥البقرة: )سورةMa’ana: “Kuma lallai ne muna jarrabar ku da wani abu daga tsoro da yunwa da tawaya, daga dukiya da rayuka da ’ya’yan itace. Kuma ka yi bishara ga masu haquri.”

%ذ�ا ال!ذ%ين� م� إ �ب�ت�ه ص�يب�ة أ� ال�وا� م�ص% ا ق� %نـ! ه% إ ا ل%لــ! %نـ! إ ه% و� �%ل�يــ إ

ع�ون� اج% (١٥٦)البقرة: ر�Ma’ana: “Waxanda suke idan wata musiba ta same su, sai su ce mu mallakar Allah ne, kuma lallai ne mu zuwa gare Shi za mu koma.”

139

Page 140: Littafin Zikri

ك� م� أ�ول�ئـ% ل�و�ات ع�ل�ي�ه% م� م%ن صـ� ب7ه% ة ر! مـ� �ح ك� و�ر� أ�ول�ئـ% و��ت�د�ون� ه�م �ه �(١٥۷البقرة: )سورة ال�م

Ma’ana: “Waxannan (mutane) akwai albarkar Ubangijinsu a kansu, da rahama, kuma waxannan su ne shiryayyu.”

A cikin Suratu Muhammad, aya ta 31, Allah )SWT( ya yi alqawarin jarrabar bayinSa matuqar suna raye. Ayar na cewa:

�ن!ك�م ل�ن�ب�ل�و� ت!ى و� د%ين� ن�ع�ل�م� ح� ه% ب%ر%ين� م%نك�م� ال�م�ج� ــ! و�الصن�ب�ل�و� ك�م� و� ب�ار� �(۳١محمد: )سورة أ�خ

Ma’ana:“Kuma lallai ne za mu jarrabe ku, har mu san masu jihadi daga cikinku da masu haquri, kuma mu jarraba labaranku.”

A cikin suratu Nahli, aya ta 112, Allah )SWT( ya qara jaddada yadda zai jarrabi bayinSa, ya ce:

ا ــ� ه أ�ذ�اق� ه� ف� ــ! اس� الل ــ� وع% ل%ب �ــ و�ف% ال�ج ــ� ال�خ ــورة و� )س(١١۲النحل:

Ma’ana: “Sai Allah ya xanxana musu masifar yunwa da tsoro…”Kamar haka ne Imam Ahmad ya rawaito daga Ummu Salama, wata rana Abu Salama ya dawo daga wajen Manzon Allah )S.A.W.(, ya ce: Manzon Allah )S.A.W.( ya faxi wata magana da ta faranta min rai. Ya ce:

140

Page 141: Littafin Zikri

� ل%م%ين� م%ن� أحد)ا يصيب ال �يب�ة ال�م�ســ ع� م�صــ% ج% �ت�ر �ي�ســ ف�ند� يب�ت%ه% ع% م! ث�م! م�ص% �: الل!ه �ول �ن%ى ي�ق �ر ج%

يب�ت%ى ف%ي أ� م�ص%�ل%ف �أ�خ ا ل%ي و� ي�ر) ا، خ� ن�ه� ع�ل� إ%ال! م% . ف� ذ�ل%ك�

Ma’ana: “Babu wani Musulmi da musiba za ta same shi, ya yi (istirja’i) yayin da yake cikin musibar: Kuma ya ce, Ya Allah ka saka min da asarar da na yi, kuma ka ba ni wanda ya fi shi, sai Allah ya yi masa hakan.”

Ummu Salama ta riqe wannan hadisin, saboda haka yayin da Abu Salma ya rasu, ta ambaci haka, kuma sai ta yi kokwanton samun wanda ya fi Abu Salama )R.A.(, sai Allah ya tabbatar mata da wanda ya fi shi, domin ya ba ta shugaban dukkan al’umma, Annabi Muhammad )S.A.W.(

Ubangiji Allah ka ba mu haquri mai yawa da tawakkali da fadin Allah da ManzonSa, sai mu yi addu’a in sha Allahu in dai an yi da ikhlasi za a samu sauqi da kwanciyar hankali.

Zikiri ibada ce mai zaman kanta wanda bawa yake yi tsakaninsa da Ubangijinsa, zikiri yana kusanta bawa zuwa ga Ubangijinsa. Zikiri yana buqatar nutsuwa, zikiri ba ya cika sai an halarto da zuciya da harshe sun yi tarayya, yana daga cikin matsalolin da muke samu a yayin yin zikiri

141

Page 142: Littafin Zikri

rashin haxa waxannan sashen jiki na xan’adam wuri xaya, sai ka ga mutum yana jan carbi yana kallon talabijin ko yana jin radiyo, ko kuma yana zaune ana hira da shi, a hannunsa kuma ga carbi yana ta ja, ka ga ba a halarto da zuciya da harshe ba. Lallai ne zikiri ba ya cika sai an yi tafakkuri an yi tadabburi ga ma’anar abin da ake ambato na girman Allah.

Ashe ya wajaba ka san ma’anonin dukkan kalmomin da kake amfani da su yayin yin zikiri, sabanin haka shi ke kawo wa muna zance muna jan carbi. Ka ware minti goma ka yi zikiri yadda Allah )SWT( ya so, shi ne mafi alheri da ka yi awa guda kana jan carbi baka san me kake faxa ba. Allah )SWT( yana cewa, da ambaton Allah zukata suke samun nutsuwa, sai mu ga muna ta ambaton Allah, amma ba mu samu nutsuwar ba, wannan ba komai ya jawo haka ba sai domin ba ma tafakkuri a yayin zikiri.

Daga qarshe, ka gwada yin zikiri a kan sunna ta Manzon Allah )S.A.W.( ka ji yadda zaka samu farin ciki da haquri da sallamawa a zuciyarka. Zikiri yana sa zukata taqawa. Allah )SWT( kuma ya yi alqawarin kare waxanda suke aiki da taqawa domin Sa, yana tunkuxe masa maqiya kuma ya yi masa

142

Page 143: Littafin Zikri

faxan da ke tsakaninsa da abokan gabarsa. Allah )SWT( ya sake cewa:

ن! ر� �ل�ي�ن�ص ه� م�ن� الله� و� �ر �(٤٠الحج: )سورة ي�نصMa’ana:“Lallai haqiqa Allah zai taimaki mai taimakonSa.”

Sannan Allah yana cewa:ر% ب�شـــ7 ) .....و� ب%ت%ين� �خ �ذ%ين�۳٤ال�م %ذ�ا ( الـــ! ر� إ اللـــه� ذ�كـــ%

�ل�ت م� و�ج% �وب�ه �ــ لـ �ب%ر%ين� ق ــ! ا ع�ل�ى و�الصـ ــ� م� مـ �اب�ه ــ� أ�صـيم%ى ال�م�ق% ل�وة� و� ا الصــ! ــ! م� و�م%م �ن�ه �ق ز� ) ر� ون� �ــ ق (۳٥ي�نف%

(۳٥–۳٤الحج: )سورةMa’ana:“….Kuma ka yi bushara ga masu qanqan da kai(34) Waxanda suke idan an ambaci Allah sai zukatansu su firgita, da masu haquri a kan abin da ya same su, da masu tsayar da Sallah, kuma suna ciyarwa daga abin da muka azurta su(35)”Sharhi:Waxannan su ne siffofin masu qasqantar da kai, wato masu tawali’u, zukatansu na firgita idan an ambaci Allah )SWT( su ga kamar suna ganin Sa. Saboda haka sai sukan zama masu haquri yayin afkuwar masifa. Kuma su tsayar da Sallah da sauran ibadu na jiki. Su bayar da Zakka da sauran ibadu na dukiya, saboda haka, idan zuciya ta nutsu da ambaton Allah )zikiri(, ta san wanda take

143

Page 144: Littafin Zikri

kira, ta san girman wanda take kira, to dukkan ibadu zasu zo mata cikin sauqi da sallamawa da yadda da qaddara ba tare da imani ya raunana ba. Sai dai ma imani ya yi ta hauhawa kamar yadda Allah )SWT( ya ce mana shi imani yana raguwa kuma yana qaruwa. Allah ya sa mu dace, amin.Duk abin da na faxa gaskiya, daga Allah ne, wanda nayi kuskure daga shaixan ne, ina neman gafarar Allah )SWT(.

المراجعLITTATTAFAN DA AKA DUBA

هوسا لغة إلى معانيه وترجمة الكريم القرآن- ١غومى. محمود أبىبكر - للشيخ

طيالوس المعجم -۲سابق - للسيد السنة فقه- ۳ أحمـــد للســـيد – النبويـــة األحـــاديث مختـــار- ٤

الهاشمىالبخارى لإلمام – البخارى صحيح- ٥مسلم لإلمام – مسلم - صحيح٦أحمد لإلمام – أحمد - مسند۷الترمذى لإلمام – الترمذى سنن- ۸داود أبى لإلمام – داود أبى سنن- ۹

سالم المقصود عبد – والدعاء الذكر- ١٠أسماء مع الله توملك في- ١١

144

Page 145: Littafin Zikri

ناصــفء على منصــور للشــيخ – األصول جامع- ١۲لألصول. الجامع التاج شرح المأمول غاية

Asa wannan a bayan bangon Littafin:“Book back cover”:-

منشوراتنا:الذكر

الكتاب ضوء فيوالسنة

ZIKIRIN ALLAH DAGA

HASKEN ALQUR’ANI DA SUNNAH

الرفيعــة اآلداب المعاشرة ىف

الحسنةLADUBBA

MAXAUKAKAA CIKIN

KYAKKYAWAR MU’AMALA

الكذب عن الزجرةوالنميمة والغيبة

TSAWATARWA GA

الحسنة ميزان

145

Page 146: Littafin Zikri

BARIN YIN QARYADA YI DA MUTANE )GULMA( DA KUMA

ANNAMIMANCI )HAXA WANI DA

WANI(

146